Labaran Soyayya
Dan takarar kujerar sanata a jam’iyyar PDP kuma mijin jarumar fim din kudu, Ned Nwoko, ya zargi mazan kudancin Najeriya da jefa mata da dama a harkar karuwanci.
Wani mai amfani da shafin Twitter da @TheOnlyCleverly ya janyo cece-kuce a kafar sada zumuntar bayan ya wallafa wani kulunboton sihiri da aka yi don hada wasu.
Bidiyon tsokana da ake ya yi a soshiyar midiya ya nuna yadda aka sha dirama a gaban wurin zuwa cin abinci bayan wata budurwa ta nemi lambar wani a gaban matarsa
Soyayyar Ibrahim Adam da masoyiyarsa, Aisha Abdulrahman Haruna ta ba mutane mamaki. Sai da masoyan suka yi shekaru ba su tare, kwatsam kaddara ta dawo da su.
Wata saurayi ya ba da mamaki yayin da ya nemi budurwarsa da ta biya shi kudin da ya kashe mata na siyan magani a lokacin da takr rashin lafiya a a gidansu.
Wani bidiyo ya nuna yadda wata tsohuwar mata ke bawa mijinta kulawa na musamman harda hada mashi kayan makulashe. Sun tabbatar da akwai soyayya ta gaskiya.
Wata mata ta bayyana yada mijinta ya ci amanarta kwana hudu da ɗaura musu aure kuma abun takaicin ta kama shi da yar uwarta suna holewarsu a gado, taƙi hakura.
Jama’a sun tofa albarkacin bakinsu a soshiyal midiya bayan hira tsakanin budurwa maciya amana da saurayinta ya bayyana. Ya ga tana cin amanarsa ta GB Whatsapp.
Soyayya ruwan zuma wani lokacin ruwan maɗaci, wani saurayi ya raba gangar jikin budurwarsa da kanta kan wani abu da ake zaton yana da alaka da sihirin kuɗi.
Labaran Soyayya
Samu kari