Labaran Soyayya
Wata matar aure ta ba da mamaki yayin da tace ta gaza gane kan mijinta tun bayan da budurwar mijin ta daina kira ko turo masa sakon tes. Jama;a sun yi martani.
Bayan tsawon lokaci suna rayuwa nesa da juna wata matar aure ta baiwa sahibinta mamaki yayin da ta kai masa ziyarar bazata, abinda ya yi ya ja hankalin mutane.
Wata budurwa ta bayyana bidiyon matashin da ta tasa a wurin wani biki yana neman izinin aurenta bayan shafe shekaru uku suna soyayya. Oyinda tace ta amince.
Wani kare ya nuna cewa zai kare uwar gudansa a ko wane yanayi ana ganin kuam kishi ne, ya bankaɗe saurayin uwar gidansa suna tsaka da sumbatar juna a daki.
Wata kyakkyawar mata da ta taba haihuwa ta koka a Bidiyo, tace duk wanda ya zo wurin ba zata sake ganin keyarsa ba saboda ta taba haihuwa sau ɗaya ga shekaru
Wata budurwa mai suna Fatima Isma'il ta bukaci kotu da ta karbo mata N180,000 da ta arawa tsohon saurayinta Abubakar Shu'aibu amma yayi mirsisi ya ki biyanta.
Wani magidanci ya shiga tashin hankali yayin da ya dauko karuwa zai yi lalata da ita, ta sace wani sarkin sarkan kwal mai darajar Naira miliyan shida a gidan.
Wata mata ta kama mijinta yayin da yake tsaka da yin lalata da kanwarta, wacce aka ce saura watanni uku kacal ta yi aure. Matar ta fadi matakin da ta dauka.
Wata mata ta yada bidiyon yadda mijinta ya yi kora kunya da hauka yayin da ta kama shi hannu dumu-dumu yana cin abinci bayan da ya dauki azumi tare da ita.
Labaran Soyayya
Samu kari