Labaran Soyayya
An shiga rudani a coci yayin da ake gab da daura wani aure amma amarya ta tubure tace bata son mijinta. Lamarin ya haddasa cece-kuce a tsakanin mutanen wajen.
Wani mutum dan Najeriya ya shiga cikin damuwa bayan matar da zai aura ta yi watsi da shi a yayin da ake daf da daura musu aure a bainar jama'a inda ta fara kuka
Kotu ta mallakawa wani magidanci naira miliyan 8 bayan ya maka abokiyar sharholiyarsa a kotu kan zagin matarsa ta sunna da barazanar fallasa shi a idon duniya.
Wata karamar yarinya tayi shiga tsaf cikin shiga ta amare inda ta saka farar riga da Takalmi inda tace aure zata yi kuma mahaifin ta ne angon nata cikin murna.
Wani dan Najeriya mazaunin kasar Jamus ya roki jama’a da su kawo masa dauki bayan ya koka cewa matar da ya aura ya kai turai tana bin maza da muzguna masa.
Wata matar aure ta ba da mamaki yayin da tace ta gaza gane kan mijinta tun bayan da budurwar mijin ta daina kira ko turo masa sakon tes. Jama;a sun yi martani.
Bayan tsawon lokaci suna rayuwa nesa da juna wata matar aure ta baiwa sahibinta mamaki yayin da ta kai masa ziyarar bazata, abinda ya yi ya ja hankalin mutane.
Wata budurwa ta bayyana bidiyon matashin da ta tasa a wurin wani biki yana neman izinin aurenta bayan shafe shekaru uku suna soyayya. Oyinda tace ta amince.
Wani kare ya nuna cewa zai kare uwar gudansa a ko wane yanayi ana ganin kuam kishi ne, ya bankaɗe saurayin uwar gidansa suna tsaka da sumbatar juna a daki.
Labaran Soyayya
Samu kari