Labaran Duniya
A majalisar dattawa da wakilan tarayya, tun daga zabe aka ga abubuwa a 2023. An rika samun matsaloli musamman da Sanata Godswill Akpabio da sauan 'yan majalisar.
Shugaban ƙasar Zimbabwe Emmerson Mnangagwa, ya jawo cece-kuce a kafafen sada zumunta bayan ya raba wa Hakimai kekuna domin murnar bikin Kirsimeti.
Wata ‘yar Najeriya ta ce naira 170,000 ne za ka biya kudin bizar zuwa Norway, kuma ta fada wa mutane yadda ake samun takardar. Mutum na iya zama dan kasar.
Majalisar Dinkin Duniya ta ce yanzu haka akwai sama da 'yan Najeriya 1,000 da aka damfara da sunan sama masu aiki a Burtaniya. An damfari kowanne akalla $10,000.
QS World University Rankings sun fitar da jadawalin manyan jami'o'i mafi kyau da inganci a duniya na shekarar 2024 mai kamawa, MIT ceta farko sai Cambridge.
Fafaroma Francis ya bar wasiyya cewa a birne shi a makabartar Basilica da ke birnin Rome bayan ya mutu, maimakon St. Peter's da aka saba binne masu mukamin.
Kungiyar raya tattalin kasashen Afirika ta Yamma (ECOWAS) na cigaba da kokari domin ganin sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun dawo da mulki hannun farar hula.
Allah ya yi wa yariman kasar Saudiyya Talal bin Abdulaziz rasuwa a hatsarin jirgin sama, kuma an gudanar da jana'izarsa kamar yadda addinin Musulunci ya tanadar.
An dauki shugaban kasar Koriya ta Arewa, Kim Jong-un a cikin wani bidiyo da ya yadu yana kuka tare da rokon mata a kan su kara haihuwa don karfafa kasar.
Labaran Duniya
Samu kari