Kungiyar Izala
Mataimakin shugaban malaman kungiyar Izala Sheikh Saidu Hassan Jingir ya rasu bayan fama da jinya da ya yi. Malamin ya rasu a jihar Filato a azumi.
Malamin addinin Musulunci a Najeriya, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bude sabon masallaci a jihar Bauchi. Sheikh Guruntum zai fara tafsiri a masallacin.
Sheikh Usman Muhammad Al-Juzuri ya ambaci wasu ayyukan alheri da ya kamata kowane Musulmi ya yi a Ramadan. Ya ambaci Karatun Kur'ani, ciyar da mai azumi.
Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce DSS ta kama mai damfara da sunan Izala da Sheikh Kabiru Gombe bayan shafe shekaru yana cutar mutane a jihar Legas.
Sheikh Muhammad Bin Usman zai koma limanci a masallacin Kundila na Sahaba bayan rikici da aka yi a masallacin Jami'urrahma. Sheikh Ibrahim Kalil ne ya sanar da haka.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce a yanzu haka malamai sun kore su a siyasa sun fara yakin neman zabe suna nuna wanda ya kamata a zaba.
Bayan korafe-korafen al'umma kan shirin 'Qur'anic Convention', rahotanni sun tabbatar da cewa an ɗage taron da aka shirya yi a Abuja cikin mako biyu.
Shugaban malaman Izala mai hedkwata a Jos, ya yi dabara wajen jawo hankalin Tinubu wajen kashe Naira biliyan 33.42 kan gyara hanyar Kaduna zuwa Jos
Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya yi kira ga malaman Izalar Jos da Kaduna kan rikici da ya barke tsakanin Sheikh Jingir da Kabiru Gombe. Ya bukaci a sasanta.
Kungiyar Izala
Samu kari