Zaben jihohi
Rahoton da muke samo daga jihar Legas na bayyana yadda hukumar zabe ta INEC ta bayyana dage zaben gwamna da 'yan majalisun jihohi zuwa wani lokacin na daban.
A yau ce ranar 18 ga watan Maris ta zaben gwamnoni a Najeriya, za a yi hakan a jihohin Gombe da Bauchi da sauran jihohin kasar. Mun kawo muku na jihohin Arewa.
Rana bata karya sai dai uwar diya ta ji kunya! Yau Asabar, 18 ga watan Maris take ranar zaben gwamnoni a Najeriya. A nan za m8 kawo yadda yake a Neja da Sokoto.
Muhammadu Buhari ya kada kuri’arsa a garin Daura, ya yi kira ga jama'a. Shugaban ya yi tir da ‘yan siyasar da suke amfani da kudi wajen sayen kuri’un mutane.
A yau 18 ga watan Maris 2023, mutanen jihohin Kaduna da Adamawa za su zabi wanda zai zama sabon Gwamna. A Adamawa, za a gwabza da mace a takarar Gwamnan 2023.
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Imo sun ceto jami'an hukumar zabe na wucin gadi guda 19 da aka yi garkuwa da su a safiyar yau Asabar, 18 ga watan Maris.
Yau Asabar, 18 ga watan Maris zaben gwamnoni zai gudana a jihohi 28 na fadin Najeriya. Zamu kawo muku rahotanni daga dukkan wadannan jihohi da dumi-duminnsu.
Ma'akatan hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) sun fito domin yin zanga-zanga kan abin da ya faru na hana su kudin alawus a jihar ta Bauchi da ke Arewacin kasa.
Tsohon sanata wanda ya wakilci Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, Sani ya ce ya ji limami na tofin Allah tsine ga masu shirin magudi a zabe a masallaci.
Zaben jihohi
Samu kari