Kiwon Lafiya
Gwamnatin jihar Jigawa karkashin Gwamna Umar Namadi Ɗanmodi ta bada umarnin ɗaukar ma'aikatan J-Health na wucin gadi su zama cikakkun ma'aikata a jihar.
Ma'aikatan jinya su yi wa mara lafiya addu'a laifi ne a kasar Ingila. An ruwaito cewa 'yar Najeriyar ta yi wa wani mara lafiya addu'a ne, shi kuma ya yi kararta.
A cewar asibitin a shafin Facebook sun yi amfani da fasahar IVF akan dattijuwar, kuma tana cikin koshin lafiya bayan haihuwar. Dattijuwar ta kafa tarihi a Afrika.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya umarci kwashe dukkan mahaukata da ke yawo a titunan birnin da kewaye don ba su kulawa ta musamman a asibitocinsu.
Tsohon gwamnan Kano, Kanal Sani Bello ya ce babu abin da ke sa shi farin ciki kamar ya ga farin ciki a fuskar marasa karfi yayin da su ka biya musu kudin magani.
Sabuwar kididdiga ta nuna cewa akalla 'yan Najeriya miliyan 1.8 ne ke rayuwa da cutar kanjamau a jikinsu. Kaso 58% mata ne, maza kuma kaso 42%...
Shehu Sani, tsohon sanata na Kaduna ya yi kira ga yan Najeriya su rika yi wa yan uwansu maza da mata masu fama da lalurar asthma addu'a yanzu da hunturu ya shigo.
Bayo Onanuga ya ce in banda tiyatar da aka yi wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu a guiwa tun kafin fara kamfe, bau wata rashin lafiya da ke damunsa a yanzu.
A yan kwana kin nan an rika samun rahotanni na zargin sace al'aura (mazakuta) a jihohin Najeriya daban-daban kamar Nasarawa, Bauchi, har ma da birnin tarayya Abuja.
Kiwon Lafiya
Samu kari