Jihar Kebbi
Wasu matasa sun dira kan rumubunan ajiyar gwamnati a jihar Kebbi inda suka tafka barna. Mutanen dai sun dasa wawa kan kayan abincin da aka ajiye a wurin.
Wasu gwamnonin jihohi sun ba da tallafin kudi ga alhazai domin taimaka musu wajen cikata kudaden aikin hajjin su biyo bayan karin kudin da NAHCON ta yi.
Hukumar Kwastam a yankin jihar Kebbi ta tabbatar da cewa wasu matasa da ake zargin barayin shinkafa ne sun sace buhunnan shinkafa 29 a ofishinsu.
Yayin da Shugaba ta ba umarnin bude iyakokin Najeriya da Nijar, hukumar Kwastam a yankin jihar Kebbi ta bude iyaka da ke Kamba domin inganta kasuwanci.
Gwamnatin jihar Kebbi ta soke nadin wani Hakimi tare da dakatar da wani Hakimin bisa laifin rashin yin biyayya. An musu hukunci ne bayan an same su da laifi.
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamred Nasir Idris ya sanar da shirin fara rabon kayan abinci domin rage radadi a jihar yayin da ake cikin wani mawuyacin hali a Najeriya.
Gwamnan jihar Kebbi, Nasir Idris, ya tuna da 'yan majalisar dokokin jihar yayin da ya gwangwaje su da sabbin motoci. Gwamnan ya ce yana so su ji dadin yin aiki.
Gwamnatin jihar Kebbi karkashin jagorancin Gwamna Nasir Idris ta kammala shirye-shirye don samar da wutar lantarki na awanni 24 a lokacin azumin Ramada.
Yayin da 'yan Najeriya ke cikin mawuyacin hali na tsadar rayuwa, Sarkin Gwandu ya shawarci ‘yan kasuwa kan jin tsoron Allah a kasuwancinsu na siyar da kaya.
Jihar Kebbi
Samu kari