Kasashen Duniya
Mataimakin shugaban kasar Equatorial Guinea, Teddy Nguema ya bayyana matakin da gwamnatin kasar za ta dauka bayan samun jami’inta da lalata da mata akalla 400.
Gwamnatin tarayya ta bada tabbacin cewa ‘yan Najeriya mazauna kasar Libya suna cikin koshin lafiya kuma suna gudanar da harkokinsu na yau da kullum.
Gwamnatin Gombe ta rattaba hannu da kamfanin China18th Engineering ta kasar Sin domin kawo karshen matsalar hasken matsalar wutar lantarki a Arewacin kasar nan.
Alamu sun nuna cewa kasar Ghana na Shirin fara jigilar fetur daga matatar Dangote da ke jihar Legas zuwa kasar ta maimakon cigaba da dakonsa daga ketare.
Tsohon shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC), Farfesa Attahiru Jega ya ce fita Turai saboda wahalar rayuwa ba mafita ba ce inda ya nemi a zauna tare
Sojojin Isra'ila sun kai hare-hare kan kasar Iran a cikin tsakar dare. Iran ta ce hare-haren ba su yi wata barna mai yawa ba yayin da Amurka tace tana sane.
Bincike ya tabbatar da cewa an samu karuwar kin jinin Musulmai a fadin Tarayyar Turai, musamman a kasashen Austria da Jamus da Faransa inda ake cin zarafin musulmi.
Mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima ba zai wakilci Najeriya a taron kasashen Commonwealth na 2024 da za a yi a Samoa kamar yadda aka tsara tun farko ba.
Kasar Amurka ta bayyana cewa lokaci ya yi da Isra'ila za ta tsagaita wuta tare da kawo karshen kashe Falasdinawa da ke zaune a Zirin Gaza da aka shekara ana yi.
Kasashen Duniya
Samu kari