Karatun Ilimi
Wani faifan bidiyo ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da aka gano wani dalibin makaranta ya mari kan malaminsu yayin da yake musu bayani da abokansa.
Kungiyar Dalibai ta Najeriya ta bayyana abubuwan da ya kamata gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta yi don samar da ingantacciyar rayuwa ga 'yan Najeriya.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya ce gwamnatinsa ta yi alkawarin daukar malaman makaranta 5,000 don inganta ilimi a jihar, za a fara karatun rana.
Ministan ilimi a gwamnatin Buhari Malam Adamu Adamu ya bayyana cewa baya da ilimin komai a bangaren ilimi lokacin da shugaban kasa ya ba shi mukamin ministan.
Hawaye sun fara kwaranya a fuskoki yayin da Farfesa na farko a fannin Geology, Farfeaa Mosobalaje Olaloye Oyawoye ya kwanta dama bayan cika shekaru 92 a duniya.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya naɗa sabon mataimakin shugabam jami'ar Umaru Musa Yar'adu da sabon shugaban kwalejin fasahar Hassan Usman Katsina.
A ranar laraban nan ne dai aka yi nasarar kwaso 'yan Najeriya 374 wadanda mafiya yawansu dalibai ne daga Sudan da rikicin da ke faruwa a can ya rutsa da su
Mai shekara 15 ya tashi da kusan maki 340 a JAMB watau jarrabawar UTME 2023, saura kiris ya kure makin da ake iya samu a darasin lissafi domin ya tashi da 99.
Uwar gidan shugaban kasa, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta jadda shirin maigidanta na ganin kowane ɗan Najeriya ya samu nagartaccen ilimi duk da ya kusa sauka.
Karatun Ilimi
Samu kari