Kannywood
Jaruman masa’antar Kannywood da dama sun wallafa hotunansu da rubuce-rubuce domin raya wannan rana ta cikar Najeriya shekaru 60 da samun yancin kai daga Turawa.
arumin Kannywood, Mustapha Naburaska a karshen makon da ya gabata ya fada a hannun kwamitin tsaftar muhalli da Gwamnatin Kano ta kafa saboda karya dokarta.
A ranar Lahadin da ta gabata kasar Zazzau ta tashi da babban tashin hankali na rashin balaraben Sarkinta, Alhaji Dakta shehu Idris, wanda ya kwashe shekaru 85.
Falalu Dorayi, jarumi kuma furodusa na masana'antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood ya bayyana marigayiya Fadila Muhammed a matsayin jaruma mai kirki.
Fitacciyar jarumar Kannywood Fadila Muhammad, ta rasu a daren jiya Juma'a, 28 ga watan Agusta. Manayan jaruman masana'antar sun tabbatar da hakan a shafukansu.
Fitaccen direkta na Kannywood, Sunusi Hafeez da aka sani da Sanusi Oscar yace shine sanadin ƙirƙirar fitaccen sabon waƙar nan ta Jarumar Mata ta Hamisu Breaker.
Sanannen maawaki kuma jarumi a masana'antar Kannywood, Ado Gwanja ya tabbatar da cewa ya rera wakoki kusan 600 tunda ya fara sana'ar waka, ya sanar da BBC Hausa
Fitaccen jarumin fina-finan Hausa, Zahradeen Sani ya ce yana matukar jin dadi idan ya tube rigarsa a yayin da ake fim,shahararren dan fin din ya sanar da hakan.
Fitaccen mawakin Hausa wanda yake daya daga cikin mawakan zamani kuma shahararre a kasar Hausa, Nura M Inuwa ya samu zantawa da BBC a Instagram da Facebook.
Kannywood
Samu kari