Jihar Kaduna
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga a jihar Kaduna bayan sun yi musayar wuta. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
Rundunar tsaro ta bukaci al'umma da su guji yin martani kan lamarin Burgediya janar MS Adamu game da sojan ruwa, Abbas Haruna kan zargin cin zarafinsa.
A wannan labarin, gwamnan Kaduna, Uba Sani ya mika ta’aziya ga iyalan wadanda su ka rasu a hadarin mota da ta afku a Saminaka da ke karamar hukumar Lere.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 36 sun rasa rayukansu yayin halartar bikin Maulidi bayan mummunan hatsarin mota a Lere da ke jihar Kaduna.
Wasu matasa sun babbaka gawarwakin wasu da ake zargi yan bindiga ne a jihar Kaduna a Arewacin Najeriya. Sojoji sun kai farmaki ne kan yan bindigar ranar Laraba
A rahoton nan, za ku ji rundunar yan sanda a Kaduna ta yi nasarar fatattakar wasu bata-gari da su ka hada da wasu yan bindiga da yan fashi a jihar.
Mazauna unguwar Rigasa a ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna sun kama wanda ke yawan ɗauke masu tabarmi a Masallacin unguwa, ya amsa laifinsa nan take.
Jami'an rundunar sojin Najeriya sun yi nasarar hallaka ƴan bindiga hudu a lokacin da suka kai samame sansaninsu da yammacin ranar Litinin a jihar Ƙaduma.
Yayin da ake jimamin mummunar ambaliyar da ta afku a Maidugurin jihar Borno, ruwa ya sake yin ɓarna a yankin ƙaramar hukumar Lere ta jihar Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari