Jihar Kaduna
Yayin da mutane 58 suka kubuta daga hannun yan bindiga, Hafsan tsaro, Janar Christopher Musa ya tabbatar da cewa ko sisin kwabo ba a biya ba wurin sakinsu.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan bindiga a jihar Kaduna. Sojojin na rundunar Operation Fansan Yamma sun sheke 'yan bindiga masu yawa.
Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna, Shehu Sani ya ji dadin yadda ofishin mashawarcin shugaban kasa kan harkokin tsaro ke gudanar da aikinsa a kasar nan.
Kamfanin ya dauki matakin bayan matsalolin rashin hasken wuta a shiyyar da ya jawo asarar akalla N1.5bn a kwanakin nan, kuma har yanzu wasu bangarorin na cikin duhu.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun hallaka wasu mafarauta tare da yin garkuwa da wasu Fulani.
Jigon jam'iyyar APC, Bashir Ahmad ya ba gwamnatin jihar Kano shawara kan yadda za ta kawo sauyi domin rage cunkoso a birnin kamar yadda Nasir El-Rufai ya yi.
Dan majalisa mai wakiltar Birnin Gwari da Giwa a majalisar wakilan kasar nan, Hon. Zubairu Birnin Gwari ya ce yan bindiga sun tafka mummunan barna a Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Attahiru Bafarawa ya bai wa kananan yaran jihohin Kano da Kaduna da aka sako tallafi domin su kama sana'a su dogara da kai.
'Yan bindiga sun kai hari a gonakin Kwaga da Unguwar Zako a Birnin Gwari, jihar Kaduna, inda suka kona bukkokin masara. Manoma sun nuna damuwa matuka.
Jihar Kaduna
Samu kari