Jihar Kaduna
Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya bukaci kungiyar Hamas ta saki mutanen Isra'ila da ke hannunta ba tare da sharadi ba, ya ce tun farko an yi kuskure.
Tsohon Wazirin Zazzau, Alhaji Ibrahim Aminu da Dr Nasiru Bashari Aminu suna zargin kalaman Sarkin Zazzau, Ambasada Ahmad Nuhu Bamalli sun bata mutuncinsu.
Majalisar Limamai da Malamai ta jihar Kaduna ta tabbatar da rasuwar Sheikh Imam Sa'id Abubakar, limamin masallacin SMC a ranar Alhamis da Asubah.
Gwamnati ta gargadi jihohi bakwai na Arewa kan ambaliya daga 1 zuwa 3 ga Oktoba 2025, inda Kebbi ta fi fuskantar hadari yayin da NEMA ta ce mutum 230 sun mutu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kai ziyarar gani da ido kan yadda aikin gina wani titi yake tafiya a Kaduna. Gwamnan ya ce za a kammala aikin cikin watanni tara.
Masarautar Zazzau ta shirya gagarumin bikin nadin Sarautar Saudaunan Zazzau da aka ba tsohon mataimakin shugaban kasa, Muhammad Namadi Sambo a Kaduna.
Gwamnonin Najeriya kimamin 20 sun ciwo bashin Naira biliyan 458 a wata shida na farkon 2025. Hakan na zuwa ne duk da karin kudin shiga da suka samu daga tarayya.
NiMet ta yi hasashen ruwan sama mai tsanani da tsawa a jihohi da dama na Najeriya a ranar Alhamis 25 ga Satumba, tare da yin kira ga jama'a da su yi taka-tsantsan.
Hukumar binciken hadurra ta NSIB ta gano cewa rashin ingantaccen gyara da matsalar na'ura ne suka haddasa hatsarin jirgin kasa a tashar, hanyar Abuja–Kaduna.
Jihar Kaduna
Samu kari