Jihar Kano
A labarin nan, za a ji cewa rundunar 'yan sandan Kano ta samu nasarar damke wadansu miyagun matasa dauke da makamai da ake zargin 'yan daba ne a jihar.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya bukaci mazauna kananan hukumomin Shanono, Bagwai, Ghari da Tsanyawa su zabi yan takarar NNPP a zaben cike gurbi ranar Asabar.
A labarin nan, za a ji yadda wasu bayin Allah guda 12 su ka rasa rayukansu a wani mummunan hadari da ya hada da babbar mota a Garun Mallam da ke Kano.
A labarin nan, za a ni cewa rundunar 'yan sandan Kano ta sanya wasu matakai da za su taimaka wajen tabbatar da zaben jihar a cikin kwanciyar hankali.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya raba manyan mukamai a tsakanin mutanen Kano, kama daga tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Ganduje.
Bayan bincike kan zargin da ake yi masa, Masarautar Kano ta sauke Mai unguwar Yan Doya, Malam Murtala Husaini, saboda zargin karya doka, kin bin umarnin Sarki.
Gwamnatin tarayya ta amince da kashe N142.02bn don gina tashoshin bas na zamani a jihohi 6 domin inganta sufurin kasa, tsaro da bunkasa tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji matakan da gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ta ce gwamnatinsa na shirin samar wa don raba matasa da zaman banza da shaye shaye.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya tayar da kura saboda yawan jama'a a taron kamfen APC na zaben cike gurbin da za a yi a Kano.
Jihar Kano
Samu kari