Jihar Kano
A labarin nan, za a ji jagora Alwan Hassan, jigo a APC ta jihar Kano, kuma tsohon hadimin mataimakin Shugaban Ƙasa Yemi Osinbajo, ya fadi yadda suka shirya wa 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya bayyana alhini kan rasuwar Alhaji Ado Lamco, fitaccen ɗan kasuwa a fannin magunguna, wanda ya rasu a asibitin Cairo.
Dan tsohon gwamnan Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya tallafa wa mutane 3,000 da kayayyakin neman arziki, ya kuma karbi yan Kwankwasiyya da suka koma APC.
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya sake kaddamar da majalisar sarakunan Kano karkashin jagorancin mai martaba Sarki na 16, Muhammadu Sansui II.
Sanata Kawu Sumaila ya angwance da Hindatu Adda’u Isah, jami’ar sojojin saman Najeriya, a wani aure da aka daura a fadar Sarkin Rano ba tare da hayaniya ba.
Sarkin Kano, Mai Martaba Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga jama’a su ƙara tsaro, bayan karin hare-haren ’yan bindiga a ƙauyukan da ke iyaka da Katsina.
Shahararren dan gwagwarmaya a Najeriya, Omoyele Sowore ya tabo batun ci gaba da tsare Malam AbdulJabbar Kabara da ake yi wanda ya ce abin bakin ciki ne.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake yi tsokaci kan sarautar Kano. Ya bayyana halastaccen sarkin da gwamnati ta amince da shi.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
Jihar Kano
Samu kari