Jihar Kano
Mataimakin gwamnan Kano, Aminu Abdulsalam Gwarzo ya ziyarci shugaban Malaman Izala, Sheikh Sani Yahaya Jingir kan rasuwar Saidu Hassan Jingir a Filato.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta fitar da yadda yanayi zai kasance a jihohin Kano, Adamawa, Taraba da wasu jihohin Najeriya, ta ce za a yi ruwa da guguwa.
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kiru/Bebeji a jihar Kano, Abdulmumin Jibrin, ya bayyana kaduwarsa kan korar da aka yi masa daga jam'iyyar NNPP.
Kakakin tsohon shugaban jam’iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje, Edwin Olofu, ya yi magana kan rade-radin cewa mai gidansa zai koma jam'iyyar ADC.
Rikicin NNPP reshen jihar Kano ya iara bayyana bayan dakatar sa Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, tsagin Jibrin Doguwa ya gargadi bangaren Kwankwasiyya.
Jam’iyyar NNPP mai adawa reshen jihar Kano ta sanar da korar dan majalisa, Hon. Abdulmumin Jibrin saboda zargin yin adawa da jam’iyya da rashin biyan kudade.
Hon Alhasan Ado Doguwa ya koka kan cewa ana kaiwa 'yan APC hari a jihar Kano. Ya ce ba yau suka fara fuskantar barazana a Kano ba amma sun nemi a dauki mataki.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya taya Sarki Muhammadu Sanusi II murnar gama digirin PhD a jami'ar London. Jami'ar za ta yi hadaka da jami'ar North West ta Kano.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar tallace-tallace ta jihar Kano a karkashin Kabiru Dakata ta bayyana yadda ta kudiri aniyar tara wa gwamnati harajin N5bn.
Jihar Kano
Samu kari