Jihar Kano
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sake yi tsokaci kan sarautar Kano. Ya bayyana halastaccen sarkin da gwamnati ta amince da shi.
A labarin nan, za a ji yadda wasu mata da suka buga gwagwarmaya a siyasar jihohinsu suka sha kasa a zaɓukan gwamnoni bayan sun tsaya takara a jam'iyyu daban-daban.
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa mutanen karamar hukumar Fagge ba su fahimci ma'anar kalaman da ya fada ba, ya roki afuwa.
Da majalisar Kano da ya fita daga NNPP zuwa APC, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya ziyarci Abdullahi Ganduje bayan sauya sheka. Hon. Koki ya yi wa Ganduje godiya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na shirin gabatar da kasafin kudin 2026, wanda zai kafa tarihin zama na farko da zai lakume akalla Naira tiriliyan 1 a jihohin Arewa.
Gwamna Abba Yusuf ya amince da dokar kafa kwalejin fasaha ta Gaya domin fadada ilimi, karfafa fasaha, da samar da damar aiki ga matasa a fadin jihar Kano.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce tana binciken domin gano waɗanda ake zargi da hallaka wasu matan aure, uwargida da amarya, ta hanyar cinna musu wuta.
Gwamnatin Kano ta tura dalibai 350 zuwa kasar India karatu. Gwamnan jihar, Abba Kabir Yusuf ya bukaci su zama wakilai na gari yayin karatunsu a kasar waje.
Wata babbar kotu a jihar Kano ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga mutane hudu da suka kashe Rilwanu Ilyasu a shekara ta 2016 wanda aka shafe shekaru ana yi.
Jihar Kano
Samu kari