Jihar Kano
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da fara gina titin karkara mai nisan kilomita 7.2 daga Mil Goma zuwa 'Yankatsari, da kilo mita 7.5 a Rijiyar Gwangwan kan N2.6bn.
Gwamnatin jihar Kano ta amince da fitar da naira biliyan 2,910,682,780 domin biyan kudin jarabawar NECO da NBAIS ga dalibai 119,903 da ba sa iya biyan kudin.
Kungiyar ƙikitocin fata ta Nsjeriya ta kai ziyara ta musamman ga Mai Martaba Muhammadu Sanusi II a fadar sarkin Kano ranar Laraba, 5 ga watan Yuni, 2024.
Wata kungiya mai rajin inganta shugabanci na gari ta Patriotic Volunteers for Good Governance ta shawarci ‘yan majalisu kan hanyar da za su bi wurin taimakawa kasar.
Babbar Kotun Tarayya ta dage sauraran karar da aka shigar kan masarautun Kano zuwa ranar Alhamis 13 ga watan Yuni domin ci gaba daga inda aka tsaya.
Ministan sufuri, Sa'idu Ahmed Alkali ya ce a yau za a kaddamar da titin jirgin kasa da zai fara jigila daga Legas zuwa Kano. Ya ce jirgin zai kawo sauki sosai.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya raba tallafin kudi sama da Naira miliyan 23 ga masu kananan sana'o'i a jihar. Sanusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da haka a jiya Laraba
Babbar Kotun Tarayya da ke jihar Kano ta fara sauraran shari'ar da aka shigar kan masarautun jihar bayan Abba Kabir ya rushe su tare da nada sabon Sarki.
An jibge jami'an tsaro yayin da kotu ta fara zamanta domin sauraron karar da ake yi kan rikicin masaurautar Kano. Jami'an tsaro sun hana zirg-zirga.
Jihar Kano
Samu kari