Jihar Kano
Kwamitin lafiya na Kano da ofishin mashawarcin gwamnan Kano a kan harkokin tsaro sun fara tattaunawa da jagororin 'yan daba a jihar domin maganta fadan daba.
'Yan Najeriya na ci gaba da tururuwa zuwa kan tituna domin nuna adawarsu kan halin kunci da tsadar rayuwar da aka samu a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Rundunar sanda a jihar Kano ta kama wani barawo da ya sace makudan kudi har N15m a karamar hukumar Kunci yayin da yake kokarin guduwa a jihar Katsina.
Gwamnatin Kano ta ce ta sassauta dokar hana fita ta awa 24 da ta sanya a fadin jihar. Gwamnatin jihar ya ce yanzu dokar za ta fara aiki 6 na safe zuwa 6 na yamma.
Rundunar 'yan sandan Kano ta kama mutanen bisa zargin sata, lalata kadarorin jama'a da na gwamnati, tayar da hankula da gudanar da taro ba bisa ka'ida ba.
Kungiyar Nigerian Patriotic Front Movement ta bayyana cewa za ta ci gaba da gudanar da zanga-zanga a jihar Kano tun da gwamnati ta ki biya masu bukatunsu.
Jami'an tsaro sun damke masu ɗaukar nauyin telolin da ke dinka tutocin Rasha a Kano, hukumar DSS ta ce har yanzu tana kan bincike kan lamarin na cin amanar ƙasa
Iyalan wani matashi dan shekara 25 mai suna Bashir Muhammad sun nemi gwamnati da ta yi masu adalci tare da bin kadin jinin dan uwansu da jami'an tsaro suka kashe.
Tsohon shugaban cibiyar harkokin ƙasashen waje (NIIA), Farfesa Bola Akinterinwa ya bayyana cewa matasan da ke daga tutar Rasha ba 'yan Najeriya ba ne.
Jihar Kano
Samu kari