Jihar Kano
Gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano ya kafa kwmaitin da zai gudanar da bincike kan abubuwa mara daɗi da suka auku a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dawo da makarantun mata na kwana guda 15 waɗanda tsohuwar gwamnatin Ganduje ga soke su daga tsarin makarantun kwana a jihar.
A wannan labarin, za ku ji cewa gwamnatin Kano ta damke shugaban makarantar firamaren Gaidar Makada da ke karamar hukumar Kumbotso bayan jama'a sun yi korafi.
A wanannan labarin, gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana takaicin yadda aikin titin Garko ke tafiyar hawainiya, lamarin da ya sa shi daukar mataki.
A wannan labarin za ku ji cewa ana can an fara sauraren shari'ar matasan da rundunar yan sandan kasar nan ta kama a lokacin zanga-zangar tsadar rayuwa.
A wani labarin dan majalisar Kano mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya taimakawa wajen kungiyar yada musulunci da kudin sayen mota.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya karbi jiga jigan jam'iyyar NNPP mai mulki a jihar Kano da suka sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Dan Majalisar Tarayya da ke wakiltar mazabar Kura/Garunmallam/Madobi, Hon. Umar Datti ya biyawa marasa ƙarfi 3,000 tiyatar idanu kyauta domin warkar da su.
Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ta fara gina rukunin gidajen 'Renewed Hope' a karamar hukumar Tofa da ke jihar Kano inda aka fara da gidaje 500 a kauyen Lambu.
Jihar Kano
Samu kari