Jihar Jigawa
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da N70,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashin ma'aikatan gwamnati bayan ya karɓi rahoton kwamiti.
Wata kotun shari'ar musulunci da ke zamanta a Kano ta umarci 'yan sanda su gudanar da bincike kan zargin lalata da matar aure da ake yi wa kwamishinan Jigawa.
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu kan fashewar tankar mai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane sama da 180.
Jami'in hukumar Hisbah, Malam Aliyu Dakata ya wanke kwamishinan ayyuka na musamman a jihar Jigawa, Auwal Danladi Sankara kan zargin lalata da matar aure a Kano.
Hukumar Hisbah karkashin jagorancin Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta ayyana neman Auwal Danladi Sankara ruwa a jallo kan zargin lalata da wata matar aure a Kano.
Hukumar Hisbah ta Kano ta bayyana ranar Talata 22 Oktoba, 2024 za ta fara zama kan zargin da ake yi wa dakataccen kwamishinan jihar Jigawa, Auwalu Danladi Sankara.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya kai ziyara ta farko fadar gwamnatin Jigawa. Sanusi II ya ce Kano da Jigawa duk abu daya ne. Sanusi II ya yabi ayyukan Umar Namadi
Adadin mutanen da suka mutu a fashewar tankar mai da ta afku a garin majiya, karamar hukumar Taura ta jihar Jigawa ya kai 180. Mazauna garin sun yi karin bayani.
Shugaban gwamnonin Arewa, Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya ya jajantawa al'ummar jihar Jigawa kan iftila'i da ya afku inda suka ba da gudunmawar N900m.
Jihar Jigawa
Samu kari