Isra'ila
Yayin da ake fama da matsalolin tsaro a Plateau, tsohon Minista a Najeriya, Femi Fani-Kayode ya soki Gwamnan jihar, Caleb Mutfwang, kan karɓar Jakadan Isra’ila.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana fatan za a kawo karshen zubar da jini a Falasdinu yayin da ake tare da tabbatarwa da Falasdinuwa yancinsu.
Gwamnan Plateau, Caleb Mutfwang ya kulla yarjejeniya da Isra'ila kan aikin noma, fasaha da kiwon lafiya domin bunkasa tattalin arziki da inganta rayuwar al’umma.
Gwamnatin Najeriya ta bayyana yadda ta yi amfani da diflomasiyya wajen kwashe jariran da ke da matsalar lafiya daga Gaza zuwa makotan kasashe kamar su UAE.
Gwamnatin Najeriya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ta shawarci kasashen duniya su saka ido domin tabbatar da cewa an cika yarjejeniyar tsagaita wuta a Gaza.
Bayan kwashe watanni ana fafatawa a tsakanin sojojin Isra'ila da mayakan Hamas, an cimma yarjejeniya tsagaita wuta a Zirin Gaza. An kwashe watanni 15 ana fada.
A yau Laraba ne aka fara aiwatar da yarjejeniyar tsagaita wuta na watanni biyu tsakanin dakarun Isra'ila da mayakan Hezbollah masu fafutukar kare kasarsu.
Isra'ila za ta tsagaita wuta a Lebanon a yakin da ta ke da ƙungiyar Hisbullah. Amurka ce ta shiga tsakanin Isra'ila da yan Hisbullah domin kawo karshen rikicin.
Kotun manyan laifuffuka ta duniya (ICC) ta ba da sammacin kama Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu da wasu manyan kwamandojin ƙungiyar Hamas.
Isra'ila
Samu kari