Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6

Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aika sunayen kwamishinoni 6 domin tabbatar da su a hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta INEC da kuma sunaye 5 ga hukumar yawan mutanen tarayya.

Shugaba Buhari yayi bayani ga majalisar dattawa cewa yana neman a tabbatar da sabin kwamishinonin bisa ga sashe 154(1) na kundin tsarin mulkin Najeriya .

Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6
President Muhammadu Buhari

Game da cewar jaridar Daily Post, majalisar dattawan a ranan Alhamis, 29 ga watan Satumba ta tattauna akan sunayen da shugaban kasa ya turo domin tabbatarwa.

Shugaban majalisar datawan, Bukola Saraki ya karanta wasikun 2 a zaman majalisar da suka domin tabbatar da kwamishanonin INEC 6 da NPC 5

Game da wasikar, kwamishanin guda 6 sune :

KU KARANTA: Muhimman labarai a ranan Alhamis

Kwamishinonin NPC sune:

Nadin kwamishinonin ya zo ne bayan damuwa akan rashin kammala zaben da INEC keyi wanda kuma majalisar tayi kuka akai.

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng

Tags: