Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya aika sunayen kwamishinoni 6 domin tabbatar da su a hukumar gudanar da zabe ta kasa mai zaman kanta INEC da kuma sunaye 5 ga hukumar yawan mutanen tarayya.
Shugaba Buhari yayi bayani ga majalisar dattawa cewa yana neman a tabbatar da sabin kwamishinonin bisa ga sashe 154(1) na kundin tsarin mulkin Najeriya .
![Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6 Shugaba Buhari ya nada sabbin kwamishinonin INEC 6](https://cdn.legit.ng/images/1120/vllkyt49lmdea0duc.jpeg?v=1)
Game da cewar jaridar Daily Post, majalisar dattawan a ranan Alhamis, 29 ga watan Satumba ta tattauna akan sunayen da shugaban kasa ya turo domin tabbatarwa.
Shugaban majalisar datawan, Bukola Saraki ya karanta wasikun 2 a zaman majalisar da suka domin tabbatar da kwamishanonin INEC 6 da NPC 5
Game da wasikar, kwamishanin guda 6 sune :
KU KARANTA: Muhimman labarai a ranan Alhamis
Kwamishinonin NPC sune:
Nadin kwamishinonin ya zo ne bayan damuwa akan rashin kammala zaben da INEC keyi wanda kuma majalisar tayi kuka akai.
Asali: Legit.ng