Tsadar Mai
Kungiyar dilalan mai a Najeriya ta MEMAN ta yi magana kan saukar farashin mai inda ta sanar da cewa akwai yiwuwar faduwar farashi a kasar a yan kwanakin nan.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya bukaci Shugaba Bola Tinubu ya yi waje da Heineken Lokpobiri daga kan mukaminsa.
An kwantar da wani matashi a asibitin mahaukata da ke Yola, jihar Adamawa bayan hawa dogon karfen wutar lantarki tare da neman Bola Tinubu ya sauka daga mulki.
Wani lauya dan Najeriya da ke rayuwa a Jamus, Franklyne Ogbunwezeh ya caccaki tsarin shugabancin Bola Tinubu duba da halin da ake ciki na tsadar rayuwa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin kunci da ake ciki a Najeriya inda ya ce tabbas akwai kalubale amma komai zai daidaita nan ba da jimawa ba.
Wani dan majalisar wakilai ya cire tsoro ya fadawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu gaskiya kan yadda tsare-tsaren gwamnatinsa suka jawo tsadar rayuwa a kasar.
Wadanda suka shirya zanga-zangar 1 ga watan Oktoba sun sanar da 'yan sanda cewa za su yi gamgamin a Eagle Square a Abuja da kuma gadar Ikeja a birnin Legas.
Manyan ‘yan kasuwa sun yi tsokaci kan yiwuwar faduwar farashin man fetur biyo bayan saukar kudin sauke mai sakamakon faduwar farashin danyen mai a duniya.
Tsohon shugaban Majalisar Tarayya, Hon. Yakubu Dogara ya kare Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan cire tallafin man fetur inda ya ce ba laifinsa ba ne.
Tsadar Mai
Samu kari