Labaran kasashen waje
Rahotannin da ke hitowa daga babban birnin tarayya Abuja na nuni da cewa ofishin jakadancin kasar Amurka da ke birnin tarayya Abuja ya kama da wuta ranar Litinin.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana amfani da ɓoyayyun dabaru domin kauce wa zubar da jini a Jamhuriyar Nijar biyo bayan juyin mulkin da aka yi.
Wata matashiyar budurwa yar Najeriya da zaune a Kanada ta ce akwai wasu muhimman abubuwa da take shawartan masu dawowa kasar su riko a tare da su.
Wata mata yar Najeriya ta yi bidiyo mai ban dariya na yawon neman gida a UK. Ta bayyana gaskiyar abun da ke zuciyarta game da gidan da dalilinta na kin karbar gidan.
Kafin ya rasu, SheikhMansur Yelwa ya ce Ahmad Yasseen ya ce babu wata kasar da za ta yi fiye da shekaru 40 ta na iko, an kafa Israila ne a shekarar 1947.
IMN ta yi zanga-zanga kan harin da aka kai cocin 'Greek Orthodox Saint Porphyrius Church' da ke Gaza yayin da rikici ke wanzuwa tsakanin Isra'ila da Falasdinu
Shugaban Jamhuriyar Nijar da sojoji suka kifar da gwamnatinsa, Mohammed Bazoum, ya yi yunkurin gudowa daga tsare zuwa Najeriya inji gwamnatin soji.
Shugaban Amurka, Joe Biden ya nuna goyon bayansa ga ƙasa Isra'ila kam harin da ya halaka mutum 500 a wani asibiti a zirin Gaza. Ya ce ba Isra'ila ta kai shi ba.
Ganin daruruwan mutane da aka kashe, Shugaban Majalisar dinkin duniya ya soki Israila. Benjamin Netanyahu ya ce dakarun Hamas ne su ka dasa bam a asibitin Gaza.
Labaran kasashen waje
Samu kari