Labaran kasashen waje
Mataimakin shugaban kasa Sanata Kashim Shettima ya isa Sweden domin wakiltar Bola Ahmed Tinubu. Kashim Shettima zai tattauna ne kan harkokin kasuwanci.
Yan kwallon Najeriya sun makale a filin jirgin saman Libya yayin da za su buga wasa. Libya ta ce matsalar sufuri ce ta jawo kuma su ma sun samu matsala a Najeriya.
Da alama kungiyar fafutuka ta Hezbollah da ke Lebanon ta gaji da yadda Isra'ila ke taka ta wajen kai hare-hare Lebanon da sauran wuraren da ke da alaka da ita.
Kalaman shugaban kasar Amurka, Joe Biden na yiwuwar kai hari kan matatun man Iran da yakin da ke gudana a gabas ta tsakiya ya fara shafar ma fetur.
Rahotanni sun bayyana cewa Alkahira da ke kasar Masar ce babban birni mafi bunkasa a yawan jama'a a Afrika. Wannan kididdigar an sameta daga Majalisar Dinkin Duniya.
A shekarar 2006 aka yi yaki tsakanin Hisbullah da ksar Isra'ila. Hisbullah ta samu nasara a kan Isra'ila inda ta kashe sojoji kimanin 121 da lalata motocin yaki.
Benjamin Netanyahu, firaministan Isra'ila, ya bayyana kisan da aka yi wa Hassan Nasrallah, sakatare-janar kuma shugaban kungiyar Hizbullah, a matsayin ramuwar gayya.
Rahoton da muke samu daga kasashen waje sun bayyana yadda aka kai hari kan dakarun Hezbollah tare da kashe shugabansu Hassan Nasrallah a ranan Juma'a.
An kama mutane uku da zargin kitsa juyin mulki ga shugaban kasar Benin. An kama kwamandan sojoji, ministan wasanni da wani babban dan kasuwa a kasar.
Labaran kasashen waje
Samu kari