Labaran kasashen waje
Kasar Iran ta ƙaryata zancen cewa shugaba Ayatullah Ali Khamenei yana kwance rai a hannun Allah. Iran ta ce shugaba Ayatullah Ali Khamenei na nan lafiya kalau.
Shugaban kasar Paraguay ya kamu da rashin lafiya ana taron da Bola Tinubu ya halarta a kasar Brazil. Shugaban kasa Santiago Pena na karbar magani a asibiti.
Fisayo Soyombo wanda ‘dan jarida ne mai binciken kwa-kwaf ya ya fito da bidiyoyin da ya tonawa jami’ansu asiri, ya taso jami’an hukumar kwastam a gaba.
Bola Tinubu ya halarci taron kasashen Musulmi a Saudiyya. Mun kawo muku tarihi da dalilin kafa kungiyar kasashen Musulmi ta duniya da Najeriya ke ciki.
Kasar Saudiyya ta ƙaryata cewa an samu saukar dusar ƙanƙara a ɗakin Ka'aba. Hukumomin Saudiyya sun ce babu dusar ƙanƙara a masallacin Haramin Makka.
Shugaba Tinubu ya yi kira ga matasa su amfani da iliminsu wajen kawo ci gaba a Najeriya, su guji neman dama waje. Ya ce gwamnati ta zuba jari mai yawa a iliminsu.
NDLEA ta dakile yunkurin shigar da miyagun kwayoyi zuwa Biritaniya, an gano su cikin huhun gyada da aya. An kara tunatar da jama'a duba kayayyaki a filin jirgi.
Za a gudanar da zaben shugaban kasa na kasar Amurka a ranar Talata, 5 ga watan Nuwamban 2024. Akwai hanyoyin da ake bi wajen bayyana wanda ya yi nasara.
Shahararren dan daudu da aka fi sani da Bobrisky ya tsere daga Najeriya bayan kamun da EFCC ta masa. Bobrisky bai bayyana kasar da ya tafi ba har yanzu.
Labaran kasashen waje
Samu kari