Labaran kasashen waje
Lauyan Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki kotu ta sake sanya lokacin gurfanar da shi duba da halin da ƙasar ke ciki bayan tsallake rikicinta da Iran.
A labarin nan, za a ji cewa shugabannin adawa a kasar Isra'ila sun nemi Donald Trump na Amurka ya bar kasarsu ta yi shari'a da Firayim Minista Benjamin Netanyahu.
Jami'an tsaron Isra'ila sun sanar da kama wani ɗalibin jami'an ɗan shekara 22 bisa zarginsa da yiwa ƙasar Iran leken asiri, za a gurfanar da shi a gaban kotu.
Ma'aikatat lafita ta Gaza ta bayyana cewa akalla falasɗinawa 870 ne suka rasa rayukansu a hannun dakarun Isra'ila a tsawon lokacin musayar wuta da Iran.
Rahotanni sun nuna cewa Isra'ila za ta fuskanci matsin tattalin arzikin da ba ta taɓa gani ba sakamakon yakin da ta yi da Iran, hatta kuɗin kasar sun rage daraja.]
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa sun samu nasarar kawar da barazanar da ta sa suka shiga yaki da Iran, ya ce burinsu ya cika.
Majalisar Wakilan Amurka ya yi watsi da kudirin da aka nemi sauke shugaban Amurka, Donald Trump kan harin da ya kai ƙasar Iran a lokacin yaƙinta da Isra'ila.
Wasu sojojin Isra'ila bakwai sun mutu a Gaza bayan harin bam da ya tarwatsar motar da suke ciki. Hamas ta ɗauki alhakin kai wannan mummunan harin.
Trump ya fusata da Netanyahu kan karya tsagaita wuta da Iran. Ya ce Isra'ila ta jefa bama-bamai bayan yarjejeniya, yana mai jin cewa Netanyahu ya ci amanarsa.
Labaran kasashen waje
Samu kari