Labaran kasashen waje
Shirye-shirye sun yi nisa domin gudanar da zanga-zangar adawa da salon mulkin gwamnatin Shugaba Donald Trump na Amurka. Mutane da dama za su fito.
Dakarun jamhuriyar Musulunci ta Iran sun kaddamar da hare-hare kan Amurka da Isra'ila a yankin Gabas ta Tsakiya, yayin da ake ci gaba da fafata yaki.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan kyautar da ya ce Iran ta ba da domin tattabatar da cewa a shirye take don tattaunawa kan yakin da ake yi.
Sojojin Amurka sun kwashe yanasu-yanasu sun bar sansanoninsu zuwa otal-otal a Gabas Ta Tsakiya sakamakon luguden wutar Iran, yayin da Tehran ke farautar su.
Rundunar tsaron Isra'ila (IDF), ta bayyana cewa ta hallaka daya daga cikin manyan kwamandojin Iran. Isra'ila ta hallaka kwamandan sojojin ruwa na rundunar IRGC.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Firayim Ministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya goyi bayan yunƙurin Pakistan na shiga tsakanin Amurka da Iran domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
Firaministan kasar Spain, Pedro Sanchez, ya ragargaji Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu. Ya bayyana cewa yana da mugun nufi kan kasar Lebanon.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila yayin da ake ci gaba da fafatawa a Gabas ta Tsakiya. Makaman na Iran sun yi barna a wasu birane.
Labaran kasashen waje
Samu kari