Fittaciyar Jarumar Kannywood
Sananniyar jaruma kuma mai daukar nauyin fina-finai, Rukayya Umar Santa wacce aka fi sani da Dawayya, ta bayyana cewa ta samu nasarori masu tarin yawa a masana'antar...
A ranar 4 ga watan Disamba 2019 newani bidiyo dauke da wasu samari masu tuyar kosai ya mamaye shafukan sada zumunta, cike da ban mamaki da al’ajabi ganin samari masu tuyar kosai a wannan lokaci da muke ciki na girman kai da son...
Mun tattaro Manyan Mawakan da su ka fi samun kudi a shekarar nan ta bana. Tauraruwa Taylor Swift ta sha gaban duk wani Mawaki a samun kudi sannan Kanye West ya na biye.
Sananniyar jarumar Nollywood da Kannywoood, Rahama Sadau ta cika shekaru 26 a ranar Asabar da ta gabata. Ta bayyana hakan ne a shafinta na Instagram a ranar.
Innalillahi wa inna ilaihirraji'un, Allah ya yi wa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Hafsat Idris, rasuwa. Kamar yadda hoton da jarumar ta wallafa a shafinta na Instagram, wanda yake nuna dakin asibiti, akwai yuwuwar mahaifin
Fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood, Saiam Muhammada ta ce ko gobe ta samu mijin aure, za ta shiga daga ciki. Jarumar ta dade tana jan zarenta a masana'antar, duk da cewa ba kowane irin fim take fitowa ba, kasancewar ta ce sai t
Fitacciyar jarumar Kannywood da ke jan zarenta a wannan karnin, Rahama Sadau, ta bada sanarwar bude katafaren gidan abincin siyarwa mai suna Sadau Home wanda zzata bude a garin Kaduna kwanaki kadan daga yanzu.
Mujallar Vanguard, mujalla ce babba a Najeriya wadda take kawo da al’amuran yau da kullum na ciki da wajen Najeriya, wanda baya ga wannan tana tabo har fannin nishadi da wasanni...
Fitacciyar jaruma a cikin masana’antar Kannywood, Hafsat Idris wadda a yanzu za a iya cewa tana sahun gaba a cikin matan da ake yayi a masana’antar, ta fadi yadda ta samu matsala a gidansu lokacin da ta bayyana bukatarta ta...
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari