Fittaciyar Jarumar Kannywood
Fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood, Saiam Muhammada ta ce ko gobe ta samu mijin aure, za ta shiga daga ciki. Jarumar ta dade tana jan zarenta a masana'antar, duk da cewa ba kowane irin fim take fitowa ba, kasancewar ta ce sai t
Fitacciyar jarumar Kannywood da ke jan zarenta a wannan karnin, Rahama Sadau, ta bada sanarwar bude katafaren gidan abincin siyarwa mai suna Sadau Home wanda zzata bude a garin Kaduna kwanaki kadan daga yanzu.
Mujallar Vanguard, mujalla ce babba a Najeriya wadda take kawo da al’amuran yau da kullum na ciki da wajen Najeriya, wanda baya ga wannan tana tabo har fannin nishadi da wasanni...
Fitacciyar jaruma a cikin masana’antar Kannywood, Hafsat Idris wadda a yanzu za a iya cewa tana sahun gaba a cikin matan da ake yayi a masana’antar, ta fadi yadda ta samu matsala a gidansu lokacin da ta bayyana bukatarta ta...
Matashiyar jaruma Amal Umar, ita kadai ce jarumar da ke fitowa a fina-finan Kannywoood kuma a lokaci daya take fitowa a fina-finan masna’antar Nollywood...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausa, Zahrau Saleh wacce aka fi sani da Adama matar Kamaye, a cikin wasan kwaikwayon nan na Dadin Kowa, ta bayyana cewa a shirye ta ke ta auri abokin karawarta a wasan kwaikwayon. Asalin dai sunan..
Jarumar fina-finan masana'antar Kannywood, Sadiya Kabala ta bayyana burinta a rayuwa. Jarumar ta ce bata da wani buri da ya wuce ta zama babbar 'yar kasuwa kuma maikudi kamar Alhaji Aliko Dangote.
Daya daga cikin matasan jaruman masana’antar Kannywood, Rukayya Sukeiman Saje, wacce aka fi sani da Samira Saje, ta bayyana cewa kokarin dogaro da kanta ne yasa ta bar masana’antar shirya fina-finan...
Fitacciyar jarumar fina-finan hausa, Rahama Sadau, ta bayyana cewa tana da burin da ta dade tana dakon shi, domin ta shirya fim din da zai ilimantar da al’umma tare da taba rayuwa da matsalolin da ake fama dasu a kasar Hausa...
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari