Yaki da ta'addanci a Najeriya
A wannan labarin, jami'an tsaron kasar nan sun samu gagarumar nasara a yakin da su ke na kawar da manyan yan ta'adda daga doron kasa, inda aka kashe Kachalla.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya ce bayanai sun nuna tsohon gwamnan da ya gada, Bello Matawalle na da hannu dumu-dumu a harkokin ƴan fashin dajin jihar.
A wannan labarin za ku ji shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da samar da hukumar da za ta rika sanya idanu kan safarar makamai zuwa cikin kasar nan.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Raɗda ya ce dakarun hukumar tsaron da ya ƙirƙiro a Katsina sun yi nasarar cafke infomomin ƴan bindiga 1000 a faɗin jihar.
A wannan labarin, gwamnatin Katsina ta jaddada aniyarta na kakkabe rashin tsaro da ya addabi jam'ar da ke kauyuka da birnin jihar, tare da bunkasa noma.
Ta’adin Halilu Sabubu Buzu ya zo karshe domin sojoji sun hallaka shi, tun a watannin baya aka ji jami’an tsaro su na cigiyar Halilu Buzu domin a kashe shi.
Gawurtaccen ɗan bindigar nan, Bello Turji ya yi magana kan tsohon ministan sadarwa, Sheikh Isah Pantami, ya ce yana da wazinsa da ya ji yana kafirta gwamnati.
Gawurtaccen ɗan bindigar nan da ya addabi al'ummar Zamfara, Bello Turji ya tabbatar da cewa ya sa harajin N50 kan mutanen garin Moriki a yankin Shinkafi.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari