Yaki da ta'addanci a Najeriya
A wannan labarin, za ku ji dan majalisa mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar ya samu goyon bayan majalisar koli ta shari'ar musulunci kan zargin da ake masa.
A wannan labarin,za ku ji wasu miyagun yan ta'adda sun kutsa garin Dan-Ali da ke karamar hukumar Dan Musa inda su ka fatattaki masu gudanar da sallar Juma'a.
Kungiyar ACF ta bayyana damuwa kan karuwar rashin tsaro a sassan Arewacin kasar nan, inda ake ganin lamarin zai kazanta idan ba a dauki mataki a na gaba ba.
A rahoton nan, za ku ji cewa Babban hafsan tsaron kasar nan, Janar Christopher Musa ya bayyana yadda za a kawo karshen ta'addanci a Najeriya sannu a hankali
Yan bindiga sun yi ajalin Alhaji Bala Bako, shugaban jam'iyyar APC a ƙaramar hukumar Suru a jihar Kebbi, hadimin gwamna ya tabbatar da faruwar lamarin.
A wannan labarin, za ku ji jami'an rudunar yan sandan kasar nan ta bankado maboyar yan ta'adda a yankin Sauka, a hanyar tashar jirgin sama da ke Abuja.
A wannan labarin, Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar wakilan kasar nan, Ali Ndume ya shawarci shugaban kasa kan yadda za a magance matsalar tsaro.
Rahotanni sun nuna cewa akalla ƴan bindiga 20 ne suka bakunci lahira a lokacin da faɗa ya kaure tsakanin kungiyoyi biyu da safiyar ranar Laraba a Katsina.
'Yan ta'addan kungiyar Boko Haram sun yi garkuwa da wasu manoma a jihar Borno. 'Yan ta'addan sun hallaka mutane biyar tare da wani jami'in tsaro.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari