Yaki da ta'addanci a Najeriya
Tsohon dan takarar shugaban kasar nan, Atiku Abubakar ya bayyana takaicin yadda aka mayar da ran ‘yan kasar nan ba a bakin komai ba, bayan harin Katsina.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun kai hare-haren ta'addanci kan mazauna kauyuka 13 a yankin ƙananan hukumomin Safana da Dutsinma a jihar Katsina ranar Talata.
Hatsabibin ɗan ta'adda, Bello Turji ya fitar da wani sabon faifan bidiyo da ya ke ƙaryata hukumomin Nijar cewa sun cafke mayakinsa, Baleri inda ya nuna shi a bidiyo.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta cafke wasu manyan mutane da suka hada da dan majalisar dokokin jihar, da wani hakimi da ke da alaka da ‘yan fashi a jihar.
Gwamnatin jihar Niger ta dora laifin gaza ceto wadanda suka makale a karkashin mahakar ma'adanai kan rashin tsaro da ya addabi yankin Galadima-Kogo.
Dakarun ƴan sanda sun yi nasarar damƙe wani dattijo ɗan shekara 70 da ake zargin ɗan bindiga ne a Zaria, an kama wasu masu garkuwa a ƙaramar hukumar Lere.
Dakarun rundunar sojojin hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda 140 yayin gudanar da ayyukansu a yankin tafkin Chadi.
Wasu tsagerun ƴan bindiga sun buɗe wuta kan wasu mutum biyu, sun kashe kansilada shugaban matasa a yankin ƙaramar hukumar Onitcha a jihar Ebonyi.
Rundunar sojin saman Najeriya ta samu nasarar kashe ƴan bindiga masu yawayayin da suka tura jirgi ya yi luguden wuta sansanonin ƴan bindiga a Katsina da Kaduna.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari