Yaki da ta'addanci a Najeriya
Ministan tsaro a Najeriya, Muhammed Badaru Abubakar ya jinjinawa sojoji bisa namijin kokarin da suke yi a yaƙi da ƴan ta'adda, ya nemi su kawo ƙarshen lamarin.
Gwamnatin tarayya ta bayyana shirinta na sayo manyan jiragen yaki kirar Italiya M-346 domin kakkabe yan ta'adda bayan ta samu rancen N600m daga kasar
Gwamna Dauda Lawal da Malam Dikko Radda sun gana da ninistan tsaro, Badaru Abubaƙar da mai ba da shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu kan matsalar tsaro.
Rundunar sojojin kasar nan ta jaddada matsayarta na kai farmaki har maboyar yan ta'addan da su ka addabi jama'a, musamman a Arewa maso Yammacin kasar nan.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda wasu tsageru suka yi awon gaba da mutane tare da kashe wasu 'yan sa kai a wani yankin jihar Katsina da ke Arewa.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda a yankin Arewa maso Gabas na Najeriya. Sojojin sun kuma kwato tarin makamai masu yawa.
Gwamnan Kaduna ya bayyana buƙatar jingine duk wani banbanci a haɗa karfi wuri ɗaya domin ganin bayan ƴan ta'addan da suka addabi Arewa maso Yamma.
Hedkwatar tsaro ta ƙasar nan watau DHQ ta baygana cewa sojoji sun sheke ƴan ta'adda 96, sun cafke wasu sama da 200, tare da ceto mutanen da aka sace a mako 1.
Mazauna Anka a jihar Zamfara sun yi ihun neman dauki biyo bayan barazana da yan bindiga su ka yi na kai masu hari saboda cafke dan ta'adda a yankin.
Yaki da ta'addanci a Najeriya
Samu kari