Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kungiyar da ke rajin kawar da talauci da kare hakkin dan Adam a Najeriya da wasu kasashe 45 ta Action Aid ta tunatar da hukumomin muhimmancin tsaro.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya bayyana cewa akwai wasu manyan mutane da suke tunzura matasa su fita zanga-zanga don a kifar da gwamnati.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta fara shawo kan tsadar rayuwar da ƴan Najeriya suka koka kanta kuma sukw shirin yin zanga zanga, ta ce abubuwa sun sauka.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya katsr hutun da majalisar ta tafi a makon jiya, ya haɗa zaman gaggawa kan muhimmin batu na ƙasa.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na jan ragamar taron majalisar zartaswa ta tarayya (FEC) yanzu haka a fadar shugaban kasa da ke Abuja, duka ministoci sun hallara.
Gwamnatin tarayya ta tsaurara matakan tsaro a iyakokin kasar nan. Hukumar kula da shiga da fice ta umarci jami'anta da su sanya idanu sosai a lokacin zanga-zanga.
Shugaban kungiyar Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce sun nusar da shugaban kasa halin tsaro da tsadar rayuwa da ake ciki, za a ji yadda ta kaya wajen zaman.
Fitaccen malamin addinin Musulunci ɗan asalin ƙasar Sudan ya ja kunnen matasan Najeriya da kar su yi kuskuren ba maƙiya dama su shigo su ruguza ƙasar su.
Kungiyar Jama’atu Nasril Islam (JNI) karkashin Mai Alfarma Sarkin Musulmi ya roki masu shirya zanga zanga da gwamnatin tarayya su dawo teburin tattaunawa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari