Gwamnatin tarayyar Najeriya
Asusun kasafin kudin Najeriya ya raba N1.14tn tsakanin gwamnatocin tarayya da jihohi da kananan hukumomi a watan Mayu, 2024 wanda ya ragu da N60bn na watan Afrilu.
Ministan cikin gida, Dr Olubunmi Tunji-Ojo a madadin gwamnatin tarayya ya ayyana ranar Laraba 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin murnar ranar dimokradiyya.
Babban bankin Najeriya (CBN) ya musanta rahoton da ke yawo cewa ya soke lasisin bankunan Fidelity, Polaris, Wema da kuma Unity, ya ce duk kanzon kurege ne.
Kungiyar ma'aikta masu zaman kansu (OPS) ta bayyana matsayar ta kan karin albashin ma'aikata da kungiyar kwadago ke bukata. Sai dai OPS ta gindaya sharadi.
Gwamnatin tarayya ta ce ta kammala daukan mataki domin magance matsalolin da Najeriya ke fuskanta. Sakataren Gwamnatin, George Akume ne ya fadi haka.
Yayin da gwamnatin tarayya ta ja daga da gwamnatocin jihohi kan bawa ƙananan hukumomi 'yancin gashin kai, kungiyar ma'aikatan ƙananan hukumomi ta yi zanga zanga.
Ministan kudi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun, ya ce ba wani abun damuwa game da sabon mafi karancin albashi, ya gana da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Mamakon ruwan dare da ya sauka a jihar Plateau ya janyo ɗimbin asara ga mazauna ƙananan hukumomin Jos ta Arewa da ta kudu, inda ya cire rufin kwanon gidaje da dama.
Biyo bayan wa'adin sa'o'i 48 da aka ba shi, ministan kuɗi da harkokin tattalin arziki, Wale Edun ya miƙa kundin tsarin sabon mafi ƙarancin albashi na ma'aikata.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari