Gwamnatin tarayyar Najeriya
Bayan shafe sa'o'i ana tattaunawa, gwamnatin tarayya da ASUU sun amince za su sake zama a ranar 6 ga watan Satumba domin ci gaba da tattaunawa kan yajin aiki.
Hukumar da ke kula da ƴan Najeriya mazauna kasahen waje ta gano bayanan matar da aka ji a bidiyo tana barazanar ƙarar da yarbawa mazauna ƙasar Kanada.
Gwamnatin tarayya ta shiga zama da wakilan kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) kan shirin da suke yi na tsunduma cikin yajin aiki a fadin kasar nan.
Hukumar kula da abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC) ta ce ba ta hana 'yan Najeriya cin burodi da aka buga a kasar ba, sai dai ta ce amfani da saccharin haramun ne.
Shugaban rundunar sojojin ƙasan Najeriya, Laftanar Janar Lagbaja ya ce ko alama sojoji ba za su kawar da gwamnatin demomuraɗiyya a ƙasar nan ba .
Tsohon mai magana da yawun kwamitin kamfen shugaban kasa na Atiku/Okowa 2023, Daniel Bwala ya ce wasu ƴan siyasa na amfana da matsalar tsaron Najeriya.
Tsohon shugaban ƙasa, Olusegun Obasanjo ya gatgaɗi shugabannin Afirka da su tashi tsaye su tunkari ƙalubalen da suka addabi matasa tun kafin lokaci ya ƙure.
Rahotanni sun nuna cewa an canza ranar taron gwamnatin tarayya da ASUU daga ranar Litinin zuwa ranar Laraba, ana kokarin hana shiga yajin aiki a Najeriya.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi magana kan halin wuyar da ake sha a kasa. Shugaba Tinubu ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba sauki zai samu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari