Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya godewa mutum 5 da ya sallama daga matsayin ministoci tare da yi masu fatan alheri a duk harkokin da za su sa a gaba.
Cif Edwin Clerk ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da shirin yin amfani da kudin Kudu maso Kudu wajen bunkasa wasu hukumomin raya shiyyoyin kasar nan.
Shugbaan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da naɗin Sunday Dare, tsohon minista a gwamnatin Muhammadu Buhari a matsayin mai ba shi shawara ta mussmman.
Gwamnatin tarayya ta hannun hukumar EFCC ta janye dukkanin tuhume tuhumen safafar kudi da take yiwa jami'in kamfanin Binance. Watanni 7 kenan ana tsare da shi.
Bayan lalacewar babban layin wutar lantarki na ƙasa sau 3 a mako guda, matasa sun fara kiran a tsige ministan makamashi, Adebayo Adelabu da shugaban TCN.
Gwamnatin tarayya ta bakin ministan tsaro ta bayyana cewa ba za tattauna da 'yan bindiga ba. Ministan ya ce za a ci gaba da fatattakar miyagun a kasar nan.
Prince Adewole Adebayo ya ce ba zai dhiga duk wata ƙawancen siyasa ba matuƙar zuciya ba ta zo ɗaya ba, ya ce Buhari da Tinubu kadai sun isa misali.
gwamnatin Najeriya ta ce za ta yi duk mai yiwuwa don hana malaman jami'o'i tafiya yajin aikin da suke shiri, ta ce ba za ta bari a rufe azuzun jami'o'i ba.
Gwamnatin tarayya ta kirkiro shirin canza ababen hawa daga amfani da man fetur zuwa gas CNG domin rage hauhawar farashin mai da samun saukin sufuri.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari