Gwamnatin tarayyar Najeriya
Majalisar wakilan tarayya ta nemi mahukunta su sauya tunani dangane da batun ƙarin farashin litar man fetur na gas na tukunyar girki don rage wahala.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya yi kira ga ƴan Najeriya su daure su rika biyan haraji domim ta haka ne gwamnati za ta masu aikin da zai amfane su.
Shugabannin kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun sanya labule da gwamnatin tarayya. Ganawar na zuwa ne bayan an kara farashin man fetur a kasar nan.
Ministar harkokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta koka kan rashin kudin da take fuskanta a ma'aikatarta. Ta bayyana cewa da kanta take daukar nauyin wasu ayyukan.
A yayin da ake tsaka da jimamin durkushewar tashar wutar lantarki, kamfanin da ke kula da wutar lantarkin Najeriya (TCN) ya bayar da bayanin halin da ake ciki.
Gwamnatin tarayya ta nuna damuwa kan yadda wasu 'yan Najeriya ke bata sunan kasar nan. Gwamnatin ta ce hakan yana masu zuba hannun jari shigowa Najeriya.
Kasar Birtaniya ta fitar da sanarwa kan neman raba Najeriya da yan a ware na kasar Yarabawa suka yi. Gwamnatin tarayya ce ta nemi Birtaniya ta yi bayani kan lamarin.
Kamfanin raba wutar lantarki na Eko ya tabbatar da katsewar babban layin wutar lantarki da misalin ƙarfe 9:17 na safiyar ranar Talata, 15 ga watan Oktoba, 2024.
Gwamnatin jihar Kogi ta kara kira ga gwamnatin tarayya da ƙungiyoyin agaji na duniya su kawo ɗauki sakamakon mummunar ambaliyar da ta raba mutane da mahallansu.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari