Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya naɗa waɗanda za su jagoranci hukumomin NOSDRA da OORBDA, ya buƙaci su yi riko da gaskiya a ayyukan su.
Usman Bugaje ya bayyana yadda mulkin Bola Ahmed Tinubu ya fusata yan Najeriya cikin shekara guda. Ya ce ya kamata shugaban kasar ya nemi masana domin samun mafita.
Wata ƙungiya mai zaman kanta ta yi kira ga shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna ba sani ba sabo kan duk ministan da aka gano da gazawa a gwamnatinsa.
Kungiyoyin kwadago sun rage bukatarsu a mafi ƙarancin albashi amma sun ce ba za su karɓi sabon tayin da gwamnatin tarayya ta gabatar na N57,000 ba.
Malaman jami'o'i a Najeriya sun nuna rashin jin daɗinsu da yadda gwamnatin tarayya ke rikon sakainar kashi da buƙatun inganta harkokin ilimi a manyan makarantu.
Duk da gwamnati tarayya ta motsa, kungiyoyin kwadago sun nuna ba za su yarda da N54,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan Najeriya.
Gwamnatin tarayya ta gabatar da N54,000 a matsayin sabon mafi karancin albashin da take son ta biya ma'aikata a Najeriya bayan an yi watsi da N48,000.
Shugaban APC na kasa, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar na shirin karɓe wasu jihohi da kuma tabbatar da nasarar Bola Tinubu a karo na biyu a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed tinubu ya aika kayan bainci ton 42,000 ga al'ummar jihar Zamfara. Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare ya kaddamar da raba abincin.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari