Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta kafa kwamitin mutum 10 wanda zai sa ido tare da tabbatar da an bi umarnin kotun ƙoli na ba kananan hukumomi ƴancin cin ganshin kai.
Yan jam'iyyun adawa a Najeriya sun yi martani mai zafi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan sayen sabon jirgin shugaban kasa da ya yi ana cikin wahalar rayuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu bisa dawo da sabon samfurin biyan tallafin man fetur a Najeriya.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinibu ta ce za a fara sayarwa Ɗangote da ɗanyen mai a Naira a watan Oktoba mai zuwa.
Ministan wutar lantarki, Adebayo Adelabu, ya bayyana cewa tsare-tsaren ci gaba da ya kawo sun sanya yana samun kiraye-kiraye na barazana daga wasu boyayyun mutane.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai kai ziyara zuwa kasar Faransa a ranar Litinin. Shugaban kasan zai dawo gida bayan ya kammala zamansa a kasar.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin Bola Ahmed Tinubu ma ci gaba da ikirarin cewa matakan da ta ɗauka za su ceto daga hahlin kuncin da ake ciki.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bijiro da wata manhaja mai suna mobilizer da za ta ba wa yan kasa damar mika sakon ta'addanci ko rashin tsaro a yankunansu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu ya ce an kama wasu ƴan siyasa bisa zargin tallafawa zanga zanga ɗa N4bn a Abuja da wasu jihohi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari