Gwamnatin tarayyar Najeriya
Babbar kotun tarayya da ke birnin Abuja ta hana gwamnatin tarayya sakarwa jihar Rivers kudade daga asusunta duk wata. Kotun ta yi hukuncin ne a ranar Laraba.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau I Jibrin ya yi wa yan Najeriya bayani kan dalilin da ya sa aka gaza gyara wutar lantarki a Arewacin kasar nan.
Fadar shugaban ƙasa ta musanta raɗe-raɗen cewa shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kane-kane da kujerar ministan man fetur, Onanuga ya faɗi gaskiya.
Tsohuwar ministar jin kai da rage raɗaɗin talauci a Najeriya, Dr. Betta Edu ta ce tana da yaƙinin cewa nam ba da jimawa ba ƴan najeriya za su fita daga wahala.
Gwamnatin Bola Tinubu ta fadi me yasa ta gaza kama Yahaya Bello bayan EFCC na nemansa ido rufe. Tinubu ya ce yan sanda da DSS ba za su iya taimakon EFCC ba.
A ranar Laraba Bola Tinubu ya tabbatar da korar ministoci 5 daga aiki tare da naɗa wasu sababbi, ya masu fatan alheri a duk lamurran da suka tasa a gaba.
Shugaban cocin INRI, Primate Elijah Ayodele ya soki garambawul da Shugaba Tinubu ya yi a majalisar ministocin kasar nan, inda ya ce ba wadanda ya kamata aka kora ba.
Sanata Mohammed Ali Ndume ya bayyana cewa garambawul din da Bola Tinubu ya yi ci gaba ne da ake bukata amma har yanzu akwai sauran aiki a gabansa.
Tsohon kwamishinan ayyuka a Kano, Mu'az Magaji ya caccaki tsarin yadda jam'iyyar APC ke neman mulki a jihar inda ya ce dole ta bar dogaro da karfin iko daga sama.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari