Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin tarayya ta ce ambaliyar ruwa za ta iya yiwa wasu jihohi 21 illa a nan gaba kadan. Gwamnatin ta bayyana sunayen jihohi 7 da ambaliyar za ta fi yiwa barna.
Daga watan Yulin 2023 zuwa watan Yunin 2024, Najeriya ta zama kasa ta 3 a jerin ƙasashen da ke sahun gaba a yawan cin bashin bankim dumiya na IDA.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Shugaban TUC, Festus Osifo ya bukaci gwamnatin tarayya ta soke ƙarin da ta yi a farashin litar man fetur, ta ce duk wannan wahalhalun a kan ma'aikata za su ƙare.
Mataimakin shugaban ƙasa, Sanata Kashim Shettima ya shiga taron majalisar tattalin arziki watau NEC a fadar gwamnatin tarayya da ke birnin Abuja.
Fadar shugaban ƙasa ta karyata ikirarin NLC cewa shugaban ƙasa Bola Tinubu ya ci amanar yarjejeniyar da suka cimmawa a lokacin tattaunawar ƙarin albashi.
Kungiyar MAN ta ce da yiwuwar farashin kayayyaki ya kara hauhawa sakamakon ƙaruwar kuɗin litar man fetur a Najeriya, ta ce kananan sana'o'o zasu shiga matsala.
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta bayyana cewa ta gayyaci baturen nan sau da dama gabanin ayyana nemansa ruwa a jallo, ana zarginsa ta cin amanar ƙasa.
Fadar shugaban ƙasa ta bakin Bayo Onanuga ta ƙara nanata cewa duk wani surutu da ake cewa tallafin man fetur nan nan ba gaskiya ba ne, domin ya zama tarihi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari