Gwamnatin tarayyar Najeriya
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore ya bayyana cewa yana zargin an daɗe da rubuta sakamakon zaben 2027, ya ce babu sauran dimukuradiyya.
Ministan tsaro, Badaru Abubakar ya bayyana cewa umarnin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ƴa bayyane yake, a dawo da zaman lafiya a wannak shekara ta 2025.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta bayyana cewa daga ranar Litinin, 26 ga watan Mayu, 2025, za ta karɓe kadarori 4,793 saboda ƙin biyan haraji.
Kotun kolin Najeriya ta yi watsi da karar da gwamnonin Najeriya suka ƙalubalanci gwamnatin tarayya kan yadda aka kashe kudin da aka kwato daga ɓarayin.
Mohammed Idris ya ce Tinubu ba ya karkashin ikon kowace ƙungiya, inda ya ce yana yanke shawara da kansa domin ceto tattalin arziki da inganta rayuwar 'yan Najeriya.
Za a ji cewa Aliko Dangote ya ce gwamnati na samun kwabo 52 daga kowace N1 da kamfanin simintinsa ke samu, ya nemi ƙarin zuba jari da haɗin gwiwa da gwamnati.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ba gwamnatin tarayya shawarar kammala gyaran madatsar ruwan Kashimbila da ke Taraba.
Hukumar NCoS ta sanya kyautar N5m ga duk wanda ya bayar da sahihan bayanai kan fursunoni 9 da suka tsere a Osun, tare da tabbatar da ɓoye bayanansu.
Ma’aikatan hukumar nukiliya sun rufe Ma’aikatar Kudi a Abuja saboda bashin albashi da alawus, sun zargi minista da hana su hakkokinsu duk da roƙon da suka yi.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari