Gwamnatin tarayyar Najeriya
Idan babu wani sauyi, gwamnatin tarayya za ta ayyana hutu ga duk ma’aikatan gwamnati da al’ummar Najeriya a farkon watan Satumba don bikin Mauludin Annabi 2025.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa idam aka ce musulmi au yi aiki ranar Juma'a, kiristoci su huta ranar Lahadi, babu adalci kwata kwata.
Karamin ministan masana'antu, kasuwanci da zuba jari ya kaddamar da wani ahiri daga aljihunsa wamda zai taimakawa kananan yan kasuwa da tallafin kudi a Cross River.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
Gwamnatin tarayta ta kaddamar da shirin karfafa mata a fannonin noma da kiwo a Najeriya, za a taimakawa mata akalla miliyan 10 a fadin jihohin Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana wani shiri da gwamnatinsa ta zo da shi wanda zai ba matasa miliyan 7 horo kan fannoni daban-daban na fasahar zamani.
Shugaban hukumar sufurin jiragen kasa ta Najeriya, Opeifa ya ce zai yi duk mai yiwuwa wajen hana aake faruwar hatsarin jirgin kasa a layin dogon Abuja zuwa Kaduna.
Farfesa Usman Yusuf ya zargi gwamnoni da jawo mafi yawan matsalolin Najeriya, yana mai cewa suna boye gaskiya ga Tinubu tare da karkatar da kuɗin jama’a.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Kaduna ta samo rancen $25.35m daga kasar Kuwait a wani yunkuri da tabbatar da yaran jihar sun samu zuwa makaranta.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari