Gwamnatin tarayyar Najeriya
Duk da cewa an kashe makudan kudade, amma rashin aiwatarwa da ingantaccen tsari ya hana shirye-shiryen Buhari magance talauci da samar da aiki yadda ya kamata.
Kwamitin gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na Majalisar Wakilai ya tabbatar da karɓar buƙatu 46 na kirƙiro sababbin jihohi a yankuna shida na ƙasar nan.
Tsohon ɗan Majalisar Wakilan Tarayya, Dachung Bagos ya zargi wasu daga cikin muƙarraban Buhari da ya ɗora yardarsa a kansu da cin amanarsa, ya ce shi na kirki ne.
Tsohon ministan ilimi ya kare Buhari kan tallafin mai, yana mai cewa ya tsohon shugaban kasar ya ceci rayukan 'yan Najeriya daga mutuwa ta hanyar kin janye tallafi.
Tsohon mai magana da yawun shugaban ƙasa, Femi Adesina ya ce Muhammadu Buhari na zuwa neman lafiya a kasar waje tun kafin ya karɓi mulkin Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya naɗa kwamitin da zai jagoranci tsaraya da shirya jana'izar ƙasa ta musamman da ta dace da tsohon Shugaba Muhammadu Buhari.
Farouk Aliyu ya yi kira ga duka shugabanni a matakau daban-daban a Najeriya da su tuna cewa duk matsayin da suka kai a rayuwa watarana mutuwa za ta riske su.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Talata a matsayin ranar hutu don girmama tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari wanda ya rasu a Landan.
Najeriya ta shiga makoki bayan rasuwar Buhari, Tinubu ya fitar da matakai guda 5 na girmamawa ciki har da saukar tuta da kuma gudanar da jana'izar kasa a Daura.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari