Gwamnatin tarayyar Najeriya
Kamfanonin sadarwa a Najeriya sun nuna damuwa kan yawan kai hare-hare da sace kayayyakinsu, sun ce za a iya samun matsalar sabis idan ba a ɗauki mataki ba.
Gwamnatin tarayya ta shirya samarwa ƴan kasa ayyukan yi sama da miliyan biyu ta hanyar tsarin samar da gidaje ga jama'a, ta ce nan ba da jimawa ba za a fara.
Najeriya na asarar dala biliyan 15 duk shekara saboda karkatar da ribar haraji da kamfanoni ke yi, lamarin da ke hana ci gaban tattalin arziki da ayyukan raya kasa.
Majalisar Dattawa ta shiga tsakani, gwamnatin Najeriya ta amince za ta fara biyan matasa masu cin gajiyar shirin N Power kudin da suka biyo bashi tun 2022.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar karbo bashin $21bn daga kasashen waje da Shugaba Tinubu ya nema. Wasu Sanatoci sun nemi a fayyace amfanin bashin ga al’umma.
ADC ta soki gwamnatin Tinubu kan jinkirin naɗin jakadu, amma ma'aikatar harkokin waje ta ce ana yin gyare-gyare don tabbatar da an nada wadanda suka cancanta.
Jam’iyyar ADC ta ce Tinubu ya gaza cika alkawarin samar da wutar lantarki ta awanni 24 ga 'yan Najeriya, inda ta ce miliyoyin mutane na ci gaba da rayuwa cikin duhu.
Jam'iyar haɗaka watau ADC ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa amfani da rasuwar Muhammadu Buhari wajen neman tausayawar ƴan Arewa.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gana da shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio da Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom a fadarsa a Abuja.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari