Gwamnatin tarayyar Najeriya
Masanin tsaro, Sani Shinkafi ya zargi gwamnatin tarayya da dakile yunkurin kama Bello Turji ko kashe shi a Zamfara duk da cewa CJTF sun kusa gamawa da shi.
Kungiyar kare hakkin musulmin Najeriya watau MURIC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta kafa kotunan shari'ar musulunci a kowace jiha a ƙasar nan birnin tarayya.
Tinubu ya sauke Madueke daga shugabancin hukumar NCCC, tare da maye gurbinta da Majekodunmi. An ce sabuwar shugabar na da kwarewar aiki na sama da shekaru 17.
Gwamnatin jihar Neja ta shigar da kara a gaban Kotun Koli. Ta shigar da gwamnatin tarayya kara ne kan kin sanya ta cikin masu amfana da kaso 13%.
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa tsaro ya samu a Najeriya karkashin mulkin Tinubu, ya ba da misali da kashe-kashen da suka faru a Filato da Benue.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya yi kira ga ƴan bindiga da su ajiye makamansu, su rungumi zaman lafiya a Atewa.
Ministan kasafi da tsare-tsaren ƙasa, Atiku Bagudu ya ce sabanin yadda ake zargi, yankin Arewa na da cikakken wakilci a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Malaman asibiti sun shiga yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai daga yau Laraba, wanda zai shafi asibitoci 74 na tarayya da na jihohi a fadin Najeriya.
Gwamnatin tarayya za ta farfado da kamfanin auduga na Kaduna domin farfaɗo da masana’antu da ƙarfafa tattalin arzikin yankin Arewa da kasa baki ɗaya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari