Gwamnatin tarayyar Najeriya
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabannin Najeriya su rika sauraron koken talakawa, su gujewa musguna masu.
Fadar shugaban kasa ta fitar da bidiyon Shugaba Bola Ahmed Tinubu a lokacin da ya shiga taron Majalisar Zaratarwa watau FEC na ranar Laraba, 13 ga Agusta, 2025.
Gwamnatin Tarayya ta fara tattaunawa da wasu kasashen duniya domin samar da ayyukan yi ga yan Najeriya, ministan kwadago ya ce an fara cimma matsaya.
'Yan majalisar dokokin jihar Zamfara sun nuna rashin gamsuwarsu kan yadda Gwamna Dauda Lawal yake tafiyar da al'amuran tsaro. Sun bukaci a kawo dauki.
Gwamnatin tarayya ta sanya ranar tantance ma'aikata 3,598 domin tabbatar da sahihancin yadda aka dauke su aiki, duk wanda bai halarta ba za a dauka ya kori kansa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya haifar da rudani game da nadin sabuwar shugabar hukumar Federal Character Commission (FCC), ya yi nadi juma ya soke.
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana batun kirkiro jihohi ba karamin abu ba ne amma za a bi dukkan sharuddan da doka ta tanada cikin gaskiya da adalci.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
Gwamnatin tarayya ta ce matakan da ta dauka sun dakile 'yan kasar daga shiga tsananin matsin tattali da yunwa, kuma sunfarfado da darajar Naira a kan Dala.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari