Gwamnatin tarayyar Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta kai karar tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoyele Sowore gaban babbar kotun tarayya kan cin mutuncin Tinubu da ya yi a shafin X.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara karkata kan Farfesa Joash Ojo Amupitan, SAN a matsayin wanda ya kamata ya maye gurbin shugaban hukumar INEC.
Fadar Shugaban Kasa ta bayyana cewa kotu ce kadai za ta yanke cewa Goodluck Jonathan zai nemi takara bisa tanadin kundin dokokin Najeriya ko akasin haka.
Kungiyar malaman jami'o'i ta kasa (ASUU) ta yi barazanar tsunduma yajin aikin sai baba ta gani. Ta ba gwamnati wa'adi don ta biya mata bukatun da ta dade tana nema.
Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Oktoba, 2025 a matsayin ranar hutu domin bikin cikar Najeriya shekaru 65 da samun 'yancin kai.
Gwamnatin tarayya ta karyata ikirarin kisan kiyashi a Najeriya, ta ce ’yan ta’adda suna kai hari ga Musulmi da Kiristoci ba tare da bambancin addini ba.
NNPC ya samu N318.05bn daga Janairu zuwa Agusta, 2025 don nemo mai a yankunan Sokoto, Neja da wasu hudu, wanda ya zama 30% na ribar PSC daga rabon FAAC.
Hukumar NUC ta yi gargadi ga dalibai yayin da ta fitar da sunayen jami’o’in bogi 58 da ke aiki ba bisa ka’ida ba a fadin Najeriya, suna ba da digiri marasa inganci.
Ma’aikatar muhalli ta tarayya gargadi jihohi 15 kan yiwuwar ambaliya daga 24 zuwa 28 ga Satumba, 2025, bayan rahoto ya tabbatar da mutum 232 sun mutu a bana.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari