Gwamnatin tarayyar Najeriya
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hukumar kula da jin dadin alhazai ta Najeriya watau NAHCON ta gaggauta rage kudin kujerar hajjin badi, 2026.
Ministan Kimiyya da Fasaha da ake zargi da amfani da takardun digiri da NYSC na bogi, Uche Nnaji ya shirya fitowa bainar jama'a domin kare kansa.
ASUU ta fara shirye-shiryen yajin aiki na kasa baki daya bayan gargaɗin kwanaki 14 ga gwamnati, tana zargin cewa ba a aiwatar da yarjejeniyar da 2025 ba.
Shugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote ya gode wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu da duka wadanda suka sa bakiw wajen sasanta rikicinsa da PENGASSAN.
An yi kira ga shugaba Bola Tinubu ya shirya taron addu'a na kasa da saka tallafin abinci, ilimi da kiwon lafiya. An ce gakan zao dawo da kishin kasa a Najeriya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatarda jawabi ta bakin mataimakinsa, Kashim Shettima, wanda ya wakilce shi a babban taron Majalisar Dinkin Duniya a Amurka.
An samu takun saka mai zafi tsakanin Dangote da hukumomin gwamnati kan man fetur, samar da danyen mai, da rikicin ma’aikata a sabuwar matatar man Dangote.
Shugaban hukumar alhazai ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan ya bayyana cewa kowane maniyyaci zai samu ragin akalla N200,000 a hajjin 2026.
Tsohon Shugaban Kasa, Dr. Goodluck Ebele Jonathan ya bayyana cewa matsalar Boko Haram na da rikitarwa fiye da yadda galibin 'yan Najeriya ke tunani.
Gwamnatin tarayyar Najeriya
Samu kari