Gwamnatin Najeriya
Shahararren marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya bayyana cewa ba zai ce komai a kan salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba duk da ya yi alkawarin haka.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara karo na 6 na kungiyar Tarayyar Afirka.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International (AI) ta shawarci gwamnatin tarayya kan yadda za ta bullowa lamarin zanga-zanga a kasar nan.
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta caccaki gwamnatin tarayya ta kama matashin dan tiktok, Junaidu Abdullahi bisa furucinsa a tiktok.
Hukumar SEMA a jihar SOkoto ta tabbatar da rasa gidaje 1,664 sakamakon mamakon ruwan sama da ya samar da ambaliyar ruwa a wasu garuruwan dake jihar.
Biyo bayan yarjejeniyar Shugaba Tinubu da 'yan kwadago na biyan N70,000 matsayin sabon mafi karancin albashi, Mun kawo jerin gwamnonin da suka amince da hakan.
Wasu na cewa an ba malaman musulunci N16m domin su hana matasa zanga-zanga. Amma mun gano babu kanshin gaskiya a zargin cewa malaman musulunci sun karbi kudi.
Gwamnatin Bola Tinubu ta yi niyyar a biya ma’aikaci akalla N10, 000 a wata. NLC ta na ganin bukulun gwamnonin Najeriya ya sa aka rage mafi karancin albashi.
Gwamnatin tarayya ta fadi dalilin shigo da man fetur daga kasashen ketare duk da cewa matatar man Dangote da ke Legas ta fara aiki, Hukumar NMDPRA ta yi bayani.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari