Gwamnatin Najeriya
Masu zanga-zanga sun fara yin awon gaba da kayan jama'a a wasu sassa na jihar Kaduna yayin da zanga-zanga ta fara tsananta a rana ta biyar. Bidiyo ya fita.
Tsohuwar shugabar hukumar raya Neja Delta (NDDC), Ibim Semenitari ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu da ya magance tsadar abinci domin talaka na shan wuya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ba matasan da ke fitowa zanga-zanga shawarin su dakata tukuna, domin lokaci ya yi da ya kamata a dakata saboda rikici.
Bashir Alhassan mai shekara sama da 60 ya na cikin wadanda suka fita zanga-zanga a Kano. Tsohon ya shaidawa Legit abin da ya fitar da shi kan tituna a shekarunsa.
Farfesa Ahmad Bello Dogarawa ya yi kira ga shugabannin da ke mulki a hudubar ranar Juma’a. Hudubar ta tunawa masu mulki cewa dole kowa ya yi adalci.
Gwamnatin tarayya ta musanta cewa ta na da hannu cikin matsalolin sadarwa da ake fuskanta a kasar nan, duk da kalubale da aka fuskanta dab da zanga-zanga
Gwamnatin tarayya ta yi kira ga matasa masu jagorantar zanga zangar adawa da tsadar rayuwa kan su tattauna. Nyesom Wike ne ya yi kira ga matasan Najeriya.
Kungiyar lauyoyi ta kasa, NBA za ta ba masu zanga zanga da aka zalunta kariya kyauta a dukkan jihohin Najeriya. NBA ta yi umurni da saka ido a fadin Najeriya.
Yayin da ake sa ran fara zanga-zangar gama gari a fadin Najeriya daga yau Alhamis 1-10 Agusta, 2024, wani lauya, Ebun Olu Adegboruwa ya nemi a rage kwanakin fita.
Gwamnatin Najeriya
Samu kari