Aikin noma
Gwamnatin jihar Adamawa ta tafka asara bayan matasa sun wawashe babbar mota makare da takin zamani a karamar hukumar Demsa da ke jihar a Najeriya.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce masu zanga-zangar yunwa sun yiwa gwamnonin Arewa allurar zaburarwa. Ya ce dole a tashi tsaye domin kawo canji.
Ministan harkokin noma da samar da abinci, Sanata Abubakar Kyari, ya shawarci 'yan Najeriya da su hakura da zanga-zangar da suke yi kan halin kunci a kasar nan.
Kungiyar 'yan kasuwar hatsi ta Dawanau a Kano sun dauki matakin kare dukiyoyin su da ke cikin kasuwar daga masu fakewa da zanga-zanga su na sata.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana kaɗuwa bisa yadda ake samun ƙaruwar yunwa a kasar nan, inda ya ce lokaci ya yi da za a dauki mataki.
Yayin da ake kuka saboda hauhawar farashin kayayyaki ciki har da na abinci, an fara samun saukin farashin hatsi a kasuwar Dawanau, kamar yadda Legit ta taro.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta amince da fitar da Naira Biliyan 2.5 domin aikin madatsar ruwa Kafin ciri a karamar hukumar Garko domin habaka noma.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya shawarci mazauna babban birnin tarayya da su ajiye maganar zanga-zangar, inda ya ce shugaban kasa zai kawar da yunwa.
Abba Kabir Yusuf ya kaddamar da dasa bishiyoyi miliyan 3 a fadin jihar Kano domin inganta noma, yaki da zaizayar kasa da dumamar yanayi a fadin jihar Kano.
Aikin noma
Samu kari