Yan bindiga
Ƴan bindiga da suka gudo daga Zamfara, sun yi wa garin Birnin Gwari, ƙawanya a jihar Kaduna, inda suka sace mutane da dama. Harin ya auku ne a ranar Alhamis.
Ƴan bindiga sun yi awon gaba da wani babban faston ɗariƙar Katolika a jihar Imo. Ƴan bindigan sun kwamushe Rev Fr Michael Opara ne yana kan hanyar dawowa gida.
Yan bindiga sun hallaka wani mai sarautar gargajiya na Orsu Obota Eze Victor Ijioma a karamar hukumar Oguta da ke jihar Imo, kuma suka kona gawarsa a cikin mota
Ƴan bindiga sun sake kai mummunan hari kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya. Jami'an ƴan sanda uku suka mutu a harin.
Ƴan bindiga sun kai farmaki kan jami'an ƴan sanda a jihar Ebonyi, sun halaka sufeta ɗaya ds raunata wasu ƴan sanda biyu, a yayin mummunan farmakin da suka kai.
Ɗan takarar sanatan Nasarawa ta Yamma a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar NNPP, ya tsallake rijiya da baya a wani mummunan hari da ƴan bindiga suka kai masa a gidansa.
'Yan bindiga sun harbe wasu mutane 'yan uwan juna su biyu a kauyen Azara da ke jihar Kaduna. 'Yan bindigar sun kuma kora shanu sama da 1,000 daga wani kauyen.
Dakarun sojin Najeriya sun hallaka rikakken mai kai wa ‘yan bindiga bayanan sirri, Malam Goma a maboyarsa da ke karamar hukumar Kagarko a jihar Kadunan Najeriya
Kungiyar Kiristoci a Najeriya (CAN) ta koka kan yadda hare-haren ‘yan bindiga ya yi kamari musamman a kananan hukumomin Mangu da Riyom a cikin jihar Plateau.
Yan bindiga
Samu kari