Yan bindiga
Wasu daga cikin wadanda suka tsira daga mummunan harin ‘yan bindiga a jihar Plateau sun bayyana yadda suka dimauce sakamakon harin a karamar hukumar Mangu.
Ƴan bindiga sun sake kai sabon hari a jihar Plateau. Ƴan bindigan sun kai harin ne a ƙauyen Tanknale cikin ƙaramar hukumar Mangu, iinda suka halaka mutum 30.
'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.
Ƴan bindiga sun sake kai mummunan hari a birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da mutum 15. Ƴan bindigan sun kai harin ne dai a Pegi cikin ƙaramar hukumar Kuje
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari wani kauye a yankin karamar hukumar Mangu, jihar Filato, an tsoron nata da kananan yara da yawa sun kwanta dama a harin.
Rundunar ‘yan sandan jihar Niger ta tabbatar da sace dagacin kauyen Dugge Alhaji Abdullahi B. Zaure da ‘yan bindiga suka yi a karamar hukumar Rijau dake jihar.
Kwamandan rundunar hadin guiwa ta ‘Operation Hadin Kai’ Manjo Janar Ibrahim Ali ya ce an yi nasarar kwato daya daga cikin ‘yan matan Chibok, mai suna Saratu.
"Yan bindiga sun sake kai hari a yankin Kagarko, cikin kasa da mako guda a wasu kauyuka a masarautar Kagarko cikin Kaduna suka sace Fasto da karin mutane 21.
'Yan bindiga sun je har gida sun sace shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a ƙauyen Umuarugo, cikin ƙaramar hukumar Ehime Mbaino a jihar Imo.
Yan bindiga
Samu kari