Yan bindiga
A jiya ne Gwamnan Katsina ya bar aikinsa, ya bi jami’an tsaro a yaki ‘yan bindiga da za su kai hari. Dikko Umaru Radda ya na cikin tawagar sojoji da ta shiga jeji.
Wasu 'yan bindiga a jihar Kaduna sun sake bukatar sabbin babura guda biyu bayan sun karbi kudin fansa har naira miliyan 10 daga hannun 'yan uwan wadanda ke hannu.
Wasu miyagun yan bindiga sun buɗe wuta kan mai uwa da wani, sun halaka jama'a da dama a garin Kidandan na jihar Kaduna, mata da yara sun fara guduwa.
Isa Ali Ibrahim (Pantami), CON, FCIIS, FBCS, FNCS ya bada shawara ga sojoji ganin abin da ya faru a Tudun Biri. Malamin ya yabawa hafsun sojojin kasa da kokarinsa.
Wasu tsagerun yan bindiga sun halaka rayuka yayin da suka kai hari kauyuma huɗu a kananan hukumomin jihar Sakkwato tsakanin ranakun Litinin da Talata.
Jami'an hukumar NDLEA sun yi musayar wuta da yan bindiga bayan sun yi musu kwanton bauna a wani daji a jihar Edo. Daga cikin jami'an an yi masa tiyata.
Miyagun ƴan bindiga sun salwantar da rayukan mutum 33 a wani sabon hari da suka kai a ƙaramar hukumar Bali ta jihar Nasarawa. Sun kuma sace dabbobi.
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka wani direba tare da yin awon gaba da fasinjoji takwas a jihar Neja. Yan bindigan sun kuma nemi makudan kudaden fansa.
Dakarun sojoji sun samu nasarar halaka masu ba yan bindiga bayanai a jihar Kaduna. Sojojin sun kuma cafke wasu mutum shida masu ba yan bindigan bayanai.
Yan bindiga
Samu kari