Yan bindiga
Yan bindiga sun kashe fitaccen malamin Musulunci a yankin Kudu maso Gabashin Najeriya, Sheikh Ibrahim Iyiorji a gidansa da ke garin Onicha na Jihar Ebonyi.
Rahoton da muke samu daga jaridar Daily Trust ya ce, wasu tsagerun 'yan bindiga sun tare hanyar Birnin Gwari zuwa Funtua a karamar hukumar Birnin Gwari, Kaduna.
A wani abu da yayi kama da kura ke kiran kare maya, wata kungiyar 'yan bindiga sun cafke wani barawa a jihar Katsina tare da mika shi hannun jami'an tsaro.
Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun toshe hanyar Birnin-Gwari zuwa Funtua, a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya danganta zaman lafiya da ake samu a jiharsa da mutuntawa da hakuri da ake yi tsakanin kabilu da addinai a jihar ta Kano.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai hari da daddare yankin ƙaramar hukumar Abaji, a birnin tarayya Abuja, sun kashe rayuka biyu sun yi awon gaba da manoma 13
Yayin da zaben 2023 ke kara karatowa, sufeto-Janar na ‘yan sanda (IGP), Usman Alkali Baba, ya yi tsokaci game da faruwar zaben, inda yace sam babu wata barazana
Masallata 44 da 'yan bindiga suka sace daga Masallacin Juma'a a Zamfara suna gonakin 'yan bindigan inda suka zuba su suna musu noma a gonakinsu na gero da dawa.
Rundunar 'yan sandan jihar Kaduna tace ta damke wasu mutum uku a Maraban Jos da Rigachikun a Igabi ta jihar kan zarginsu da kai wa 'yan bindiga bayanan sirri.
Yan bindiga
Samu kari