Yan bindiga
Rundunar sojojin Najeriya ta ceto wasu mutane bakwai da aka yi garkuwa da su a yayin wani fatrol a kananan hukumomin Birnin Gwari da Chikun da ke jihar Kaduna.
Yan bindiga sun harbe mutane uku sannan suka yi awon gaba da wasu 22 yayin da suka farmaki garuruwan Birnin Gwari da ke jihar Kaduna. Sun kuma farmaki Katsina.
Wasu miyagun 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da basaraken gargajiya na masarautar Tal, Alhaji Dabo Gutus a jihar Filato.
'Yan ta’adda suka je gidan wasu mutane da ke unguwar Mando a karamar hukumar Igabi, sun dauke mutane. Yanzu sun ce dole ne a biya su akalla Naira miliyan 50.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi ajalin Insufektan 'yan sanda yayin da suka kai hari kan titin Katsina zuwa Jibiya, sun yi awon gaba da dandazon matafiya .
Wasu ‘yan bindiga da suka kai farmaki a wasu kauyukan karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna sun halaka a kalla mutane uku. Manoma ne dake aiki a gona.
Sojojin Najeriya sun shiga inda ‘yan bindiga suke, sun yi masu raga-raga a yankunan Katsina da Zamfara. Ana tunanin jiragen yakin sojoji sun ga bayan Dogo Rabe
Yan bindiga sun kai hari masallacin Juma'a d ke garin Ruwan Jema a karamar hukumar Bukkuyum na Jihar Zamfara suka kashe mutane 15. Harin na baya-bayan nan ya fa
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, rundunar sojin saman Najeriya ta sake gano mafakar 'yan ta'adda karkashin jagorancin Dan Karami a karamar hukumar Zurmi.
Yan bindiga
Samu kari