Yan bindiga
Wasu 'yan bindiga sun yi garkuwa da sama da mutum 40, harda yan coci a kwatas din Bayan Kasuwa da ke Kasuwan Magani, karamar hukumar Kajuru na jihar Kaduna.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai mummunan hari karo na farko kauyen Fapo dake ƙaramar hukumar Lapai ta jihar Neja, sun kashe mutane sun sace wasu akalla 15.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da manoma uku sannan sun kashe wani mutum daya a garin Kurgin Gabas da ke yammacin karamar hukumar Birnin-Gwari, Kaduna.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo, ya yi bayanin dalilin da yasa rashin tsaro da garkuwa da mutane suka yi kamari kuma yace Igbo ne ke assasa rashin tsaro.
Jiragen jami’an tsaron ya hallaka ‘yan bindiga, amma bai yi nasarar kashe Bello Turji ba. A lokacin da aka yi ruwan wuta, Turji ya je yin sallah ne da rana.
Chukwuma Soludo, gwamnan Jihar Anambra, ya ce dukkan yan bindigan da aka kama a jihar kawo yanzu yan asalin yankin kudu maso gabas ne. Soludo, ya bayyana hakan
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki gidan babban hadimin gwamnan Bauchi kan harkokkin addinin kirista, Fasto Magaji, sun jikkata mutum ɗaya dake gidan.
Alhassan Lawali, wani da ake zargi dan leken asirin yan bindigan Zamfara ne ya bayyana yadda ya rika kai wa yan bindiga kudin fansa da kayan abinci. Mohammed Sh
Gwamnatin tarayya ta yi tsokaci cewa, kama mawallafin jaridar Desert Heral, Alhaji Tukur Mamu ba zai kawo tsauko ga tattaunawar sakin fasinjojin jirgin kasa.
Yan bindiga
Samu kari